-
Aljeriya ta bukaci a kafa Dakarun wanzar da zaman Lafiya a kasar Yemen
Oct 16, 2016 12:35Ma'aikatar harakokin wajen Aljeriya ta shawarci kasashen Iran da Saudiya kan kafa Dakarun wanzar da sulhu a kasar Yemen.
-
An kori dariruwan bakin haure na kasashen Senegal da Guine a Aljeriya
Oct 01, 2016 17:53Magabatan Kasar Aljeriya sun sanar da korar dariruwan bakin haure 'yan kasashen Senegal da Guine daga cikin kasar
-
Jami'an Tsaron Aljeriya Sun Gano Wani Rumbun Makamai A Kan Iyakar Kasar Da Libiya
Oct 01, 2016 05:36Ma'aikatar tsaron kasar Aljeriya ta sanar da gano wani rumbun makamai a kusa da kan iyakarta da Libiya.
-
Ministan Kasuwanci A Aljeriya Ya Yi Suka Kan Rashin Dakile Matsalar Yin Zagon Kasa Ga Tattalin Arzikin Kasar
Sep 27, 2016 16:04Ministan kasuwanci a Aljeriya ya yi kakkausar suka kan yadda matsalar barnata dukiyar kasa ke neman gagararsu a yakin da suka daura da masu yi wa tattalin arzikin kasar zagon kasa.
-
'Yan Kwallon Zaune Na Makafi Na Aljeriya Sun Ki Karawa Da Na Isra'ila a Gasar Para Olympics
Sep 13, 2016 18:49'Yan kungiyar kwallon zaune ta makafi na kasar Aljeriya sun ki amincewa su kara da takwarorinsu na haramtacciyar kasar Isra'ila a gasar Olympics ta nakasassu da a halin yanzu ake ci gaba da gudanarwa a kasar Brazil.
-
Kungiyar Hamas ta buda ofishin ta a kasar Aljeriya
Aug 29, 2016 15:26Kungiyar kwakwarmayar musulinci ta Palastinu Hamas ta bude ofishin ta a kasar Aljeriya
-
Aljeriya:Ba za a amince da mutuman da ya ke da takardar zama dan kasa na kasashe biyu ba
Jul 28, 2016 05:54Gwamnatin Aljeriya ta gabatar da wani kudiri da zai harmatawa mutuman da yake da takardar zaman dan kasa na kasashen biyu samun aiki
-
Sojojin Ruwan Aljeriya Sun Ceto Bakin Haure Da Dama A Gabar Tekun Oran
Jul 13, 2016 05:53Rundunar sojin ruwan kasar Aljeriya ta kai dauki tare da ceto rayukan bakin haure kimanin 70 a gabar tekun Oran a kan hanyarsu ta neman kutsawa zuwa kasashen yammacin Turai ta tekun Mediterranea.
-
Gwamnatin Aljeriya Ta Bada Sanarwan Korar Dukkan Yan Daesh Daga Kasar
Jul 08, 2016 04:00Sojojin Aljeriya sun kawo karshen samuwar yan ta'adda ta Daesh a kasar
-
An hallaka mutane ukun da ake zarginsu da kashe kasar Faransa a Aljeriya
Jun 28, 2016 11:22Ma'aikatar Shara'ar Kasar Aljeriya ta sanar da cewa An hallaka Mutane uku da suka kashe Dan kasar Faransa a kudancin babban birnin kasar.