-
Araqchi: Akwai Yiyuwar Iran Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya Cikin Makonni Masu Zuwa
Jun 22, 2018 13:46Mataimakin ministan harkokin wajen Iran kuma babban jami'in kasar mai kula da kuma tattaunawa kan yarjejeniyar nukiliyan kasar, Abbas Araqchi ya bayyana cewar akwai yiyuwar Iran ta fice daga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da ita a shekara ta 2015 don kuwa a cewarsa yarjejeniyar tana halin rai kwakwai mutu kwakwai.
-
Iran: Amurka Za ta Cutu Idan Ta yi Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya.
Feb 28, 2017 04:36Mataimakin ministan harkokin wajen Iran Sayyid Abbas Irak che ya ce: Yarjejeniyar Nukiliya an yi ta ne akan tubali mai karfi, ta yadda idan Amurka ta yi watsi da ita za ta cutu.
-
Iran ce A gaba Wajen Fada Da Makaman Kare Dangi.
Feb 14, 2017 03:12Ma'aikatar harkokin Wajen Iran ta bayyana cewa; Iran ba za ta taba mancewa da hare-haren makamai masu guba da tsohon shugaban kasar Iraki, Sadam ya kawo wa al'ummar kasarta ba.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Jaddada Wajabcin Kalubalantar Ayyukan Ta'addanci
Jan 25, 2017 07:10Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Dole ne a kan kasashen duniya su hada kai a fagen yaki da duk wani nau'in ayyukan ta'addanci.