Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

bahrain

  • Kungiyar Amnesty ta kira yi masarautar Bahrain da ta kawo karshen murkukshe mutanen kasar

    Kungiyar Amnesty ta kira yi masarautar Bahrain da ta kawo karshen murkukshe mutanen kasar

    Nov 24, 2018 19:18

    Kungiyar kare hakkin bil'adamar ta kasa da kasa ta bukaci ganin kawayen kasar Bahrain sun bude baki sun taka mata birki akan keta hurumin 'yan kasar da take yi

  • Martanin Amnesty Int. Dangane Da Hukuncin Kotun Bahrain A Kan Sheikh Salman

    Martanin Amnesty Int. Dangane Da Hukuncin Kotun Bahrain A Kan Sheikh Salman

    Nov 05, 2018 06:23

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi kakkausar suka dangane da hukuncin daurin rai da rai da kotun masarautar Bahrain ta yanke a kan shugaban babbar jam'iyyar adawa ta kasar Sheikh Ali Salman.

  • Kasashen Duniya Na Nuna Damuwa Kan Cin Zarafin 'Yan Adam A Bahrain

    Kasashen Duniya Na Nuna Damuwa Kan Cin Zarafin 'Yan Adam A Bahrain

    Sep 21, 2018 18:03

    A zaman shekara-shekara na kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya da ake kammalawa yau, kasashe da dama sun nuna damuwa kan cin zarafin 'yan adam da mahukuntan Bahrain ke yi.

  • Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran

    Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran

    Sep 10, 2018 05:51

    Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya kirayi gwamnatin Iraki da ta hukunta wadanda suka kai hari kan karamin jakadancin Iran da ke Basara.

  • Sunan Nabil Rajab A Cikin 'Yan Takarar Lambar Kare Hakkin Dan Adam Ta Turai

    Sunan Nabil Rajab A Cikin 'Yan Takarar Lambar Kare Hakkin Dan Adam Ta Turai

    Aug 31, 2018 06:31

    An saka sunan shugaban cibiyar kare hakkin bil adama a Baharain Nabil Rajab a cikin ‘yan takarar lambar kare hakkin bil adama ta kasashen turai.

  • An Sallami Sheikh Isa Qasim Daga Asibiti

    An Sallami Sheikh Isa Qasim Daga Asibiti

    Aug 23, 2018 06:39

    An sallami babban malamin addinin muslunci na kasar Bahrain daga asibiti a birnin London, bayan jinyar da ya yi tsawon kimanin kwanaki 50, biyo bayan wani aikin tiyata da aka yi masa.

  • Iran: Gwamnatin Bahrain Ce Ke Da Alhakin Tabarbarewar Lafiyar Ayatollah Isa Qasim

    Iran: Gwamnatin Bahrain Ce Ke Da Alhakin Tabarbarewar Lafiyar Ayatollah Isa Qasim

    Jul 10, 2018 08:09

    Wakilin shugaban majalisar dokokin kasar Iran kan lamuran kasa da kasa ya ce sarakunan kasar Bahrain ne suka jawo tabarbarewar lafiyar Ayatollah Isa Qasim babban malamin iddini kuma shugaban masu gwagwarmaya da neman hakkin mutanen kasar.

  • Bahrain Na Shirin Kulla Huldar Diflomatsiyya Da H.K Isra'ila

    Bahrain Na Shirin Kulla Huldar Diflomatsiyya Da H.K Isra'ila

    Jun 20, 2018 18:59

    Shafin yanar gizo na labarai na I-24-News mallakin HKI ya bayyana cewa kasar Bahrain ce zata zama kasar Larabawa ta farko wacce zata samar da huldan jakadanci da HKI.

  • Bahrain: Jami'an Tsaro Sun Kai Hari Akan Gidajen Fararen Hula

    Bahrain: Jami'an Tsaro Sun Kai Hari Akan Gidajen Fararen Hula

    May 17, 2018 18:52

    Kwanaki biyu ajere kenan da jami'an tsaron gwamnatin Bahrain suke kai wa gidajen fararen hula hari tare da yin barna a cikinsu

  • Jakadun Saudiya Da Bahrain Sun Halarci Bukin Kafa HKI A Birnin Alkahira

    Jakadun Saudiya Da Bahrain Sun Halarci Bukin Kafa HKI A Birnin Alkahira

    May 12, 2018 08:07

    Wasu kafafen yada labarai sun bayyana cewa jakadan kasar Saudiya a kasar Masar Usama Ahmad Annaqli, da tokoransa na kasar Bahrai Rashid bin Abdurrahman Ali-khalifa sun halarci bikin cika shekaru 70 da kafuwar HKI a wani Hotel a birnin Alkahira.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS