-
Kungiyar Amnesty ta kira yi masarautar Bahrain da ta kawo karshen murkukshe mutanen kasar
Nov 24, 2018 19:18Kungiyar kare hakkin bil'adamar ta kasa da kasa ta bukaci ganin kawayen kasar Bahrain sun bude baki sun taka mata birki akan keta hurumin 'yan kasar da take yi
-
Martanin Amnesty Int. Dangane Da Hukuncin Kotun Bahrain A Kan Sheikh Salman
Nov 05, 2018 06:23Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi kakkausar suka dangane da hukuncin daurin rai da rai da kotun masarautar Bahrain ta yanke a kan shugaban babbar jam'iyyar adawa ta kasar Sheikh Ali Salman.
-
Kasashen Duniya Na Nuna Damuwa Kan Cin Zarafin 'Yan Adam A Bahrain
Sep 21, 2018 18:03A zaman shekara-shekara na kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya da ake kammalawa yau, kasashe da dama sun nuna damuwa kan cin zarafin 'yan adam da mahukuntan Bahrain ke yi.
-
Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran
Sep 10, 2018 05:51Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya kirayi gwamnatin Iraki da ta hukunta wadanda suka kai hari kan karamin jakadancin Iran da ke Basara.
-
Sunan Nabil Rajab A Cikin 'Yan Takarar Lambar Kare Hakkin Dan Adam Ta Turai
Aug 31, 2018 06:31An saka sunan shugaban cibiyar kare hakkin bil adama a Baharain Nabil Rajab a cikin ‘yan takarar lambar kare hakkin bil adama ta kasashen turai.
-
An Sallami Sheikh Isa Qasim Daga Asibiti
Aug 23, 2018 06:39An sallami babban malamin addinin muslunci na kasar Bahrain daga asibiti a birnin London, bayan jinyar da ya yi tsawon kimanin kwanaki 50, biyo bayan wani aikin tiyata da aka yi masa.
-
Iran: Gwamnatin Bahrain Ce Ke Da Alhakin Tabarbarewar Lafiyar Ayatollah Isa Qasim
Jul 10, 2018 08:09Wakilin shugaban majalisar dokokin kasar Iran kan lamuran kasa da kasa ya ce sarakunan kasar Bahrain ne suka jawo tabarbarewar lafiyar Ayatollah Isa Qasim babban malamin iddini kuma shugaban masu gwagwarmaya da neman hakkin mutanen kasar.
-
Bahrain Na Shirin Kulla Huldar Diflomatsiyya Da H.K Isra'ila
Jun 20, 2018 18:59Shafin yanar gizo na labarai na I-24-News mallakin HKI ya bayyana cewa kasar Bahrain ce zata zama kasar Larabawa ta farko wacce zata samar da huldan jakadanci da HKI.
-
Bahrain: Jami'an Tsaro Sun Kai Hari Akan Gidajen Fararen Hula
May 17, 2018 18:52Kwanaki biyu ajere kenan da jami'an tsaron gwamnatin Bahrain suke kai wa gidajen fararen hula hari tare da yin barna a cikinsu
-
Jakadun Saudiya Da Bahrain Sun Halarci Bukin Kafa HKI A Birnin Alkahira
May 12, 2018 08:07Wasu kafafen yada labarai sun bayyana cewa jakadan kasar Saudiya a kasar Masar Usama Ahmad Annaqli, da tokoransa na kasar Bahrai Rashid bin Abdurrahman Ali-khalifa sun halarci bikin cika shekaru 70 da kafuwar HKI a wani Hotel a birnin Alkahira.