Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

bahrain

  • Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Bukaci Sakin Fursunonin Siyasa A Kasar Bahrain

    Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Bukaci Sakin Fursunonin Siyasa A Kasar Bahrain

    Apr 07, 2018 06:29

    Kungiyoyin kare hakkin bil-Adama 13 ne suka bukaci mahukuntan kasar Bahrain da su hanzarta sakin dukkanin fursunonin siyasa da ake tsare da su a kasar.

  • Bahrain: Sabuwar Zanga-zangar Nuna Kin Jinin Gwamnati

    Bahrain: Sabuwar Zanga-zangar Nuna Kin Jinin Gwamnati

    Mar 18, 2018 12:13

    Al'ummar Bahrain sun sake bude wata sabuwar Zanga-zangar nuna kin jinin gwamnatin kasar a daren jiya asabar

  • Daurin Shekaru 5 A Shugaban Cibiyar Kare Hakkin Bil Adama Ta Bahrain

    Daurin Shekaru 5 A Shugaban Cibiyar Kare Hakkin Bil Adama Ta Bahrain

    Feb 21, 2018 17:45

    Kotun masarautar kama karya ta Bahrain ta daure shugaban cibiyar kare hakkokin bil adama a kasar Nabil Rajab shekaru biyar a gidan kaso.

  • Cibiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Nuna Damuwa Kan Makomar Matasan Bahrain 5 Da Jami'an Tsaron kasar Suka Kama

    Cibiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Nuna Damuwa Kan Makomar Matasan Bahrain 5 Da Jami'an Tsaron kasar Suka Kama

    Dec 28, 2017 06:54

    Cibiyar kare Dimukradiya da kuma hakkin bil'adama a yankin gabas ta tsakiya ta fidda wani rahoto wanda yake nuna damuwar kungiyar kan makomar matasa yan kasar Bahrain 5 wadanda jami'an tsaron kasar suka kama a birnin Manama.

  • Bahrain: An Yi Tah Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da Masu Zanga-zanga

    Bahrain: An Yi Tah Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da Masu Zanga-zanga

    Dec 26, 2017 07:25

    Masu Zanga-zanga akan kin amincewa da hukuncin wata kotu a kasar na yanke hukuncin kisa ga matasa 6 ne suka yi taho mu gaba da jami'an tsaron kasar

  • Bahrain: An Kai Ayatollah Sheikh Isa Qasim Asibiti

    Bahrain: An Kai Ayatollah Sheikh Isa Qasim Asibiti

    Dec 04, 2017 13:01

    An kai babban malamin addinin muslunci na kasar Bahrain Ayatollah Sheikh Qasim asibiti a safiyar yau, sakamakon rashin lafiyar da yake fama da ita.

  • An Gudanar Da Zanga-Zangogin Kin Jinin Gwamnati A Kasar Bahrain

    An Gudanar Da Zanga-Zangogin Kin Jinin Gwamnati A Kasar Bahrain

    Dec 02, 2017 11:47

    Rahotanni daga kasar Bahrain sun bayyana cewar al'ummar kasar sun gudanar da wasu sabbin zanga-zangogin kin jinin mahukuntar kasar da kuma bakar siyasar da suke gudanarwa musamman ci gaba da killace babban malamin Shi'a na kasar Sheikh Isa Qassim da gwamnatin take yi.

  • Kungiyar Amnesty International Ta Bukaci A Ba Wa Sheik Isa Qasim Kulawar Likitanci Ta Gaggawa

    Kungiyar Amnesty International Ta Bukaci A Ba Wa Sheik Isa Qasim Kulawar Likitanci Ta Gaggawa

    Nov 28, 2017 05:17

    Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta bukaci gwamnatin kasar Bahrain da ta bari a kai wa shugaban mabiya tafarkin Shi'a na kasar Sheikh Isa Qasim agaji da kulawa ta likita ta gaggawa sakamakon rashin lafiyar da yake fama da shi.

  • Rashin Lafiyar Sheikh Isa Kasim Na Kara Tsananta

    Rashin Lafiyar Sheikh Isa Kasim Na Kara Tsananta

    Nov 27, 2017 19:04

    Wata kungiyar kare hakkin bil'adama ta mutanen kasar Bahrain a kasar Britania ta bayyana cewa babban malamin mabiya mazhabar shi'a a kasar Bahrain Sheikh Isa Qasim yana fama da tsananin rashin lafiya a daurin talalan da gwamnatin kasar Bahrain take masa a gidansa.

  • An Kira Yi Al'ummar Bahrain Domin Yin Zanga-zangar Nuna Goyon Baya Ga Fursunonin Siyasa

    An Kira Yi Al'ummar Bahrain Domin Yin Zanga-zangar Nuna Goyon Baya Ga Fursunonin Siyasa

    Oct 25, 2017 06:49

    Kawancen 14 ga watan Fabrairu na Bahrain ne ya fitar da sanarwa wacce ta kunshi gayyatar mutanen kasar zuwa Zanga-zanga a ranar juma'a mai zuwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS