-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Ce: Shugaba Ruhani Ya Fayyace Siyasar Iran A MDD
Sep 25, 2017 19:36Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Jawabin shugaban kasar Iran a zaman taron babban zauren Majalisar Dinkin Duniya karo na 72 a birnin New York na kasar Amurka ya fito da hakikanin fuskar siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran a yankin gabas ta tsakiya dama duniya baki daya.
-
Mogherini:Ba Za Mu Iya Sake Tattaunawa Ba Game Da Yarjejjeniyar Nukiliyar Iran Ba.
Sep 25, 2017 05:42Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta tabbatar da cewa ba za su iya sake tattaunawa ba game da shirin nukiliyar zaman lafiya na kasar Iran ba.
-
Rasha Ta Ce: Shigar Da Wasu Batutuwa Na Daban Cikin Yarjejeniyar Nukiliyar Iran Kuskure Ne
Sep 23, 2017 06:39Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana cewa: Kokarin da gwamnatin Amurka take yi na shigar da wasu batutuwa na daban cikin yarjejeniyar nukiliyar da aka cimma tsakanin kasar Iran da manyan kasashen duniya biyar gami da kasar Jamus, babban kuskure ne.
-
Amano: Iran Tana Ci Gaba Da Aiwatar Da Nauyin Dake Wuyanta Kan Yarjejeniyar Nukiliya
Sep 11, 2017 17:52Babban daraktan hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya (IAEA) Yokiyo Amano ya sake jaddada cewar Iran tana ci gaba da girmama yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya.
-
Ayat. Kermani: Yayi Allah Wadai Da Kisan Gillan Da Ake Yi Wa Musulmin Myammar
Sep 08, 2017 19:14Limamin da ya jagoranci sallar Jumma'a a nan Tehran, Ayatullah Muwahhedi Kermani a cikin khubobinsa na Jumma'a ya bayyana cewa kasashen duniya basa zatun musulmi suna iya tashi don taimakawa yan'uwansu a kasar Myanmar wadanda sojojin kasar da kuma mabiya addinin Buza suke azbtarwa.
-
Zarif Ya Jaddada Aniyar Iran Ta Kare Yarjejeniyar Nukiliya Da Kalubalantar Bakar Siyasar Amurka
Aug 21, 2017 06:43Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Manufar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ita ce kare yarjejeniyar makamashin nukiliyar da aka cimma tsakaninta da manyan kasashen duniya gami da kalubalantar bakar siyasar Amurka.
-
Rasha: Yarjejeniya Kan Shirin Iran Na Nukiliya Yarjejeniya Ce Ta Duniya
Aug 19, 2017 05:42A wani martani a kan yunkurin Amurka na rusa yarjejeniyar da aka cimmawa kan shirin Iran na nukiliya, Rasha ta bayyana cewa wannan yarjejeniya ta duniya ce baki daya, ba wata kasa guda daya ba.
-
Shugaba Ruhani Ya Ce: Iran Zata Maida Martani Kan Karya Yarjejeniyar Nukiliya Da Aka Cimma Da Ita
Aug 06, 2017 05:40Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Duniya ta kwana cikin sanin cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran zata dauki matakan da suka dace wajen maida martani kan duk wani saba yarjejeniyar da aka cimma tsakaninta da manyan kasashen duniya biyar gami da kasar Jamus kan shirin Iran din na nukiliya.
-
Iran Ta Kafa Kwamitin Sa Ido A Kan Yarjejeniyar Nukiliya
Aug 01, 2017 07:27Gwamnatin Iran ta kafa wani kwamiti a jiya, wanda zai sanya ido a kan yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tsakanin Iran da manyan kasashen duniya, gami da kungiyar tarayyar turai.
-
Rasha Ta Yi Allah Wadai Da Sabbin Takunkuman Amurka A Kan Iran
Jul 23, 2017 11:19Gwamnatin kasar Rasha ta fitar da wani bayani da ke yin Allah wadai da sabbin takunkuman da Amurka ta kakaba wa Iran.