-
Iran Ta Kulla Yejejeniyoyi Fiye Da 30 Na Harkar Mai Da Gas A shekaru Biyu Da suka Gabata
Jul 23, 2017 09:13Gwamnatin kasar Iran ta kulla yerjeniyoyi kan harkar man fetur da gas tare da kamfanoni na ciki da wajen kasar 33 bayan kulla yerjejemiyar da manya manyan kasashen duniya kan shirinta na makamashin nukliya.
-
Komitin Hadin Guiwa Na Aiwatar Da Yejejeniyar Nukliyar Iran Da Kasashen Duniya Zai Dara Taro A Geneva.
Jul 21, 2017 05:05A dai-dai likacinda yerjejenuyar Makamashin Nukliar Kasar ta zaman lafiya Iran tare da Manya manya kasashen duniya 5+1 take cika shekaru biyu, za'a gudanar da taron komitin aiwatar da yerjejeniyar karo na 8, wanda zai sami halattan ita Iran, sauran kasashen shidda da kuma tarayar turai a birnin Vienna a yau Jumma'a.
-
Cikar Shekaru Biyu Da Kulla Yerjejeniyar Nuklia Tsakanin Iran Da Kasashe 5+1
Jul 15, 2017 05:42Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Javad Zareef ya bayyana cewa yerjejeniyar shirin Nukliyar Iran wacce ta cimma da manya manyan kasashen duniya 5+1 yerjejeniya ce ta kasa da kasa, ko kuma ta duniya gaba daya ba zai yu wata kasa ta ficce daga yerjejeniyar ba.
-
Mafi Yawan Mambobin Kwamitin Tsaro Sun Amince Da Shirin Iran Na Nukiliya
Jul 01, 2017 16:13Rahoto na uku wanda babban sakataren majalisar dinkin duniya ya gabatarwa kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya kan shirin Nukliyar kasar Iran a cikin yerjejeniyar tsakanin kasashe 5+1, wanda kuma yake kunshe cikin kudirin kwamitin tsaron na 1231 ya nuna cewa Iran tana rike da alkawarinta .
-
Velayati:Matakin Da Sanatocin Amurka Suka Dauka A Kan Iran Ya Sabawa Yarjejjeniyar Nukiliya
Jun 16, 2017 18:15Shugaban Cibiyar Binciken Dabarun Fayacen Maslahar Tsarin Musulinci na Iran ya ce Matakin da Sanatocin Amurka suka dauka na sake kakabawa Jumhoriyar Musulinci ta Iran ya sabawa Yarjejjeniyar nukiyar da Iran ta cimma tare da kasashe 5 masu kujerar dindin a kwamitin tsaron MDD gami da kasar Jamus
-
Iran: Amurka Za ta Cutu Idan Ta yi Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya.
Feb 28, 2017 08:06Mataimakin ministan harkokin wajen Iran Sayyid Abbas Irak che ya ce: Yarjejeniyar Nukiliya an yi ta ne akan tubali mai karfi, ta yadda idan Amurka ta yi watsi da ita za ta cutu.
-
Mogherini: Dole Ne Kowane Bangare Ya Yi Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Iran
Feb 18, 2017 07:55Babbar jami'a mai kula da siyasar wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta bayyana cewa, kungiyar tarayyar turai za ta ci gaba da yin aiki da yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tare da Iran, kuma dole ne sauran bangarorin yarjejeniyar su aiki da ita kamar yadda aka cimma matsaya.
-
Kasar Britania Ta Kara Jaddada Matsayinta Na Kare Yerjejeniyar Da Suka Cimma Da Kasar Iran
Feb 07, 2017 06:19Priministan kasar Britania Therasia May ta jaddada matsayin gwamnatin kasar Britania na ci gaba da mutunta yerjejeniyar da ta cimma da kasar Iran.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Jaddada Wajabcin Kalubalantar Ayyukan Ta'addanci
Jan 25, 2017 10:40Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Dole ne a kan kasashen duniya su hada kai a fagen yaki da duk wani nau'in ayyukan ta'addanci.
-
Zarif: Trump Ba Shi Da Hurumin Karya Yarjejeniyar Nukiya Da Aka Cimmawa Da Iran
Jan 19, 2017 06:52Ministan harkokin wajen kasar Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, zababben shugaban Amurka mai jiran gado Donald Trump ba ya da hurumin karya yarjejeniyar Nukiliya da manyan kasashen duniya suka cimmawa tare da Iran.