Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

boko haram

  • Boko Haram Ta Kashe Mutum Shida A Kamaru

    Boko Haram Ta Kashe Mutum Shida A Kamaru

    Feb 05, 2018 15:30

    Rahotanni daga kamaru na cewa mutane shida ne suka ras arayukansu a wani hari da ake kyautata zaton na 'yan kungiyar Boko Haram ne a yankin arewa mai nisa na kasar.

  • MDD Ta Yi Kira Da A Taimakawa

    MDD Ta Yi Kira Da A Taimakawa "Yan Gudun Hijira Daga Boko Haram

    Feb 01, 2018 06:54

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato hukumar da ke kula da 'yan gudun hijira ta MDD tana cewa; Da akwai bukatar dalar Amurka miliyan 160 saboda yan gudun hijirar boko haram

  • MDD Ta Bukaci Taimakon Kudi Ga 'Yan Gudun Hijrar Boko Haram

    MDD Ta Bukaci Taimakon Kudi Ga 'Yan Gudun Hijrar Boko Haram

    Jan 31, 2018 18:03

    Babban Kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na MDD ya bukaci taimakon kudi na dala miliyan 160 domin taimakawa 'yan gudun hijrar da rikicin boko haram ya raba da gidajensu a yankin tabkin Chadi.

  • Nijar: Boko Haram Sun Kai Hari  A Garin Chétimari

    Nijar: Boko Haram Sun Kai Hari A Garin Chétimari

    Jan 30, 2018 19:00

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato majiyar tsaron Nijar na cewa a yau talata ne mayakan kungiyar da suke kan babura 10 suka kai harin akan sansanin soja da ke garin Chétimari

  • Boko Haram Sun Kashe Wasu Sojojin Nijar 4 Da Wani Farar Hula A Kudu Maso Gabashin Kasar

    Boko Haram Sun Kashe Wasu Sojojin Nijar 4 Da Wani Farar Hula A Kudu Maso Gabashin Kasar

    Jan 19, 2018 05:53

    Wasu 'yan bindiga dadi da ake zaton 'yan kungiyar nan ce ta Boko Haram sun kashe alal akalla sojojin Nijar hudu da wani farar hula guda a wani hari da suka kai wani sansani na soji da ke Kudu Maso Gabashin kasar ta Nijar.

  • Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Kasar Kamaru

    Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Kasar Kamaru

    Jan 17, 2018 06:52

    Majiyar tsaron Kamaru ta sanar da cewa: 'Yan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan kauyuka uku da suke shiyar arewacin kasar.

  • 'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Arewacin Kasar Kamaru

    'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hare-Hare Kan Yankunan Arewacin Kasar Kamaru

    Jan 11, 2018 19:03

    Majiyar tsaron Kamaru ta sanar da cewa: Wani gungun 'yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan kungiyar Boko Haram ne sun kai hare-hare kan yankunan da suke arewacin kasar, inda suka kashe mutane uku.

  • Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Raunana Shugaban Daya Daga Cikin Bangarorin Boko Haram

    Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Raunana Shugaban Daya Daga Cikin Bangarorin Boko Haram

    Jan 06, 2018 11:19

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewar dakarunta sun sami nasarar raunana shugaban daya daga cikin bangarorin kungiyar nan ta Boko Haram ta kasar Mamman Nur, rauni mai tsanani.

  • Sojojin Nigeria sun Kubutar Da Mutane Kimani 700 Daga Hannunn Boko Haram

    Sojojin Nigeria sun Kubutar Da Mutane Kimani 700 Daga Hannunn Boko Haram

    Jan 03, 2018 11:47

    Mutane kimanin 700 ne sojojin Nigeria suka kubutar daga hannun boko haram da suke yin garkuwa da su.

  • Kungiyar Boko Haram Ta Kai Hari A Arewacin Kamaru.

    Kungiyar Boko Haram Ta Kai Hari A Arewacin Kamaru.

    Dec 31, 2017 19:21

    Wani dan kunar baki wake da ake kyautata zaton dan kungiyar boko haram ne ya kai arewacin kasar kamaru, lamarin da ya yi sanadiyar hallakarsa da kuma mutuwar mutum guda tare da jikkata wasu da dama na daban.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS