-
Chadi : An Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa Cikin Lumana
Apr 11, 2016 05:22Rahotanni daga kasar Chadi na cewa an gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko a cikin kwanciyar hankali da lumana.
-
Al'ummar Chadi Sun Fara Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Duk Fadin Kasar
Apr 10, 2016 09:15A yau Lahadi ne al'ummar Chadi suke gudanar da zaben shugaban kasa tsakanin shugaba mai ci Idris Deby da wasu 'yan takara goma sha biyu daga jam'iyyun adawar kasar.
-
Gargadi Akan Rikicin Siyasa A Kasar Chadi
Mar 03, 2016 07:48Shugaban Hamayyar Siyasa A Kasar Chadi Ya yi Gargadi Akan Rikicin Siyasa
-
Yan Adawa A Chadi Sun Nuna Rashin Amincewa Da Shirin Tazarcen Shugaban kasar
Feb 25, 2016 12:44Yan adawa a kasar Chadi sun nuna adawarsu da shirin shugaban kasar na kokarin yin tazarce a kan karagar shugabancin kasar ta hanyar gudanar da yajin aiki da rashin fitowa harkokin yau da kullum a jiya Laraba.
-
'Yan Sanda Sun kashe Da Raunata Wasu Yara Masu Zanga-Zanga A Kasar Chadi
Feb 23, 2016 11:47Rahotanni daga kasar Chadi sun bayyana wasu yara 'yan makaranta a kasar sun rasa rayukansu wasu kuma sun sami raunuka sakamako harin da 'yan sanda suka kai musu a lokacin da suke zanga-zanga.
-
Kungiyoyin Fararen Hula A Chadi Sun Nuna Adawarsu Da Shirin Tazarcen Shugaban Kasar
Feb 21, 2016 16:32Kungiyoyin fararen hula da na kwadago a kasar Chadi sun fito fili sun bayyana adawarsu da shirin tazarcen shugaban kasar a kan karagar mulki bayan shafe tsawon shekaru fiye da 25 yana shugabancin kasar.
-
MDD Ta Aike Da Taimakon Abinci Ga 'Yan Gudun Hijirar Chadi
Feb 20, 2016 10:51Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa ta aike da kayayyakin abinci ga dubban 'yan gudun hijirar kasar Chadi da rikicin kungiyar Boko Haram ya tarwatsa su.
-
Shugaban Kasar Chadi Idris Deby Ya Nada Sabon Firayi Ministan Kasar
Feb 14, 2016 17:50Shugaba Idriss Deby na kasar Chadi ya nada Pahimi Padacke Albert a matsayin sabon Firaministan kasar biyo bayan murabus din da tsohon firayi ministan kasar Kalezeube Pahimi Deubet yayi.
-
Alkawarin Da Shugaban Kasar Chadi Ya Dauka Idan Ya Lashe Zaben Shugabancin Kasar
Feb 11, 2016 06:26Shugaban kasar Chadi Idriss Deby ya yi alkawarin cewa; Idan har al'ummar kasar suka sake zabensa a matsayin shugaban kasa zai dauki matakin kyaiyade wa'adin shugabancin kasar.
-
Chadi : Jam'iyya Mai Mulki Ta Tsaida Idris Deby Takarar Shugaban Kasa
Feb 10, 2016 11:55A ranar 10 ga watan Afrilu mai zuwa al'umma a kasar Chadi ke kada kuri'a a zaben shugaban kasa.