Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

china

  • Amurka Ta Bukaci China Ta Kara Matsin Lambawa Koriya Ta Arewa

    Amurka Ta Bukaci China Ta Kara Matsin Lambawa Koriya Ta Arewa

    Jun 22, 2017 06:27

    Amurka ta bukaci kasar China data kara matsin lambawa gwamnatin Koriya ta Arewa domin ta dakatar da shirin makamanta masu linzami da kuma na nukiliya.

  • Tarayyar Turai Da China Suna Goyon Bayan Yarjeneiyar Paris Kan Dumamar Yanayi

    Tarayyar Turai Da China Suna Goyon Bayan Yarjeneiyar Paris Kan Dumamar Yanayi

    Jun 01, 2017 06:57

    Kungiyar tarayyar turai tare da China sun bayyana matsayinsu kan ci gaba da goyon bayan yarjejeniyar Paris kan dumamar yanayi, ko da kuwa Amurka ta yi watsi da yarjejeniyar.

  • Senegal Ta Jaddada Muhimmancin Yin Aiki Tare Da Kasar Sin

    Senegal Ta Jaddada Muhimmancin Yin Aiki Tare Da Kasar Sin

    May 08, 2017 11:54

    Ministan harkokin Wajen kasar Senegal Mankor Andiyaye ya gana da mataimakin ministar harkokin wajen Sin  Sin Qian Hongshan a jiya a birnin Dakar, domin bunkasa alakar kasashen biyu.

  • Amurka : Shugaban Kasar China Ya Isa Florida Domin Ganawa Da Donald Trump

    Amurka : Shugaban Kasar China Ya Isa Florida Domin Ganawa Da Donald Trump

    Apr 06, 2017 18:55

    A yau ne za a yi ganawar gaba da gaba ta farko tsakanin shugabannin China da Amurka.

  • Kasar China Ta Jaddada Cewa Ta Hanyar Tattaunawa Ce Kawai Za A Warware Rikicin Siriya

    Kasar China Ta Jaddada Cewa Ta Hanyar Tattaunawa Ce Kawai Za A Warware Rikicin Siriya

    Apr 05, 2017 18:14

    Wakilin kasar China a Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa ta hanyar tattaunawa ce kadai za a kai ga samun nasarar warware rikicin kasar Siriya.

  • Rasha Da China Sun Hau Kujerar Naki Kan Wani Kudurin Adawa Da Kasar Siriya A Kwamitin Tsaro

    Rasha Da China Sun Hau Kujerar Naki Kan Wani Kudurin Adawa Da Kasar Siriya A Kwamitin Tsaro

    Feb 28, 2017 18:22

    Kasashen Rasha da China sun hau kujerar naki dangane da wani kudurin da kasashen Turai suka gabatar a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya dangane da zargin da suke yi na cewa gwamnatin kasar Siriyan ta yi amfani da makamai masu guba a kasar.

  • Kasar China Ta Nuna Fushinta Da Tattaunawar Trump Da Shugabar Taiwan

    Kasar China Ta Nuna Fushinta Da Tattaunawar Trump Da Shugabar Taiwan

    Dec 03, 2016 18:04

    Kasar China ta bayyana tsananin fushinta dangane da tattaunawa ta wayar tarho da zababben shugaban Amurka Donald Trump yayi kai tsaye da shugabar kasar Taiwan, da take kallon wajen a matsayin wani yanki na kasar China da ya balle.

  • Mutane 87 Ruwan Sama Ya Kashe A China

    Mutane 87 Ruwan Sama Ya Kashe A China

    Jul 23, 2016 17:33

    Hukumomi a kasar China sun ce mutane 87 ne suka rasa rayukan sakamakon ruwan sama mai karfin gaske da aka samu a 'yan sa'o'in da suka gabata a yankin tsakiyar gabashin kasar.

  • An Baiwa Philippines Gaskia Akan Tekun Kudancin Sin

    An Baiwa Philippines Gaskia Akan Tekun Kudancin Sin

    Jul 12, 2016 11:18

    kwamitin sulhu kotun dake Hague ya yanke hukunci cewa kasar Philippines ce keda gaskia a kan tekun kudancin Sin da kasashen biyu suka jima suna takaddama a kansa.

  • Iran Da China Sun Jaddada Wajabcin Ci Gaba Kara Bunkasa Alakarsu A Dukkanin Bangarori

    Iran Da China Sun Jaddada Wajabcin Ci Gaba Kara Bunkasa Alakarsu A Dukkanin Bangarori

    Jul 07, 2016 17:41

    Ministocin harkokin wajen kasashen Iran da China sun jaddada wajabcin ci gaba da kara bunkasa alaka a tsakanin kasashen biyu a dukkanin bangarori.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS