Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Congo Braziville

  • Komitin Tsaro Na MDD Na Sanaya Ido A Zaben Kongo Kinshasa

    Komitin Tsaro Na MDD Na Sanaya Ido A Zaben Kongo Kinshasa

    Jan 05, 2019 07:01

    Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya bada sanarwan cewa yana sanya ido a kan yadda ake gudanar da kidayar kuri'u na zaben shugaban kasa wanda aka gudanar a kasar Democradiyyar Congo

  • Wata Babbar Kotu A Kongo Ta Hana Shugaban Wata Jam'iyyar Adawa Shiga Takarar Neman Shugabancin Kasar

    Wata Babbar Kotu A Kongo Ta Hana Shugaban Wata Jam'iyyar Adawa Shiga Takarar Neman Shugabancin Kasar

    Sep 04, 2018 06:34

    Kotun kundin tsarin mulki a kasar Kongo Kinsasha ta hana shugaban wata jam'iyyar adawar kasar shiga takarar shugabancin kasar

  • Shugaban Yan Adawa A Kasar Congo Zai Koma Gida Don Shiga Takarar Zaben Shugaban Kasa

    Shugaban Yan Adawa A Kasar Congo Zai Koma Gida Don Shiga Takarar Zaben Shugaban Kasa

    Jul 24, 2018 06:34

    Jean-Pierre Bemba tsohon mataimakin shugaban kasa kuma tsohon shugaban yan tawaye a kasar D-Congo zai koma gida a cikin makom mai zuwa don shiga takarar neman kejerar shugabancin kasar.

  • Za'a Gudanar Da Zaben Shugaban A D.R.Congo Kamar Yadda Aka Tsara

    Za'a Gudanar Da Zaben Shugaban A D.R.Congo Kamar Yadda Aka Tsara

    Jul 20, 2018 06:40

    Shugaban kasar D-Congo Joseph Kabila ya bayyana cewa za'a gudanar da zaben shugaban kasa a cikin watan Decemba na wannan shekarar kamar yadda aka tsara amma bai bayyana ko zai sabawa kundin tsarin mulkin kasar ya tsaya takara ba.

  • Congo Brazzaville: An daure dan takarar shugaban kasa zaman kurkuku na shekaru 20

    Congo Brazzaville: An daure dan takarar shugaban kasa zaman kurkuku na shekaru 20

    May 12, 2018 12:22

    Tsohon hafsan hafsoshin sojan kasar Brazzaville kuma dan takarar shugabancin kasar Jean-Marie Michel Mococco ya fuskanci dauri akan yi wa tsaron kasa illa haka nan kuma mallakar makamai ba bisa ka'ida ba

  • Majiyar Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Gwamnatin Congo Tana Hana Binciken Kisan Ma'aikatanta Guda Biyu A Kasar.

    Majiyar Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Gwamnatin Congo Tana Hana Binciken Kisan Ma'aikatanta Guda Biyu A Kasar.

    May 02, 2018 06:23

    Ma'aikatan majalisar dinkin duniya da suke aikin lura da aikin bincike kan kissan wasu ma'aikatanta biyu wadanda suke sanya ido kan takunkuman da aka dorawa kasar Congo DMR sun ce gwamnatin kasar tana hana aikinsu gudana kamar yadda yake.

  • Madugun 'Yan Adawan Kongo Ya Musanta Cimma Yarjejeniya Da Shugaba Kabila

    Madugun 'Yan Adawan Kongo Ya Musanta Cimma Yarjejeniya Da Shugaba Kabila

    Apr 25, 2018 05:26

    Madugun 'yan adawan kasar Demokradiyyar Kongo, Felix Tshisekedi, yayi watsi da wasu labarai da ke cewa yana shirin cimma yarjejeniya da shugaban kasar ta Kongo Joseph Kabila wanda ke fuskantar matsin lambar ya sauka daga karagar mulki.

  • Cutar Amai Da Gudawa Ta Kashe Yan Gudun Hijira 26 Cikin 552 Da Suka Kamu Da Ita A Congo

    Cutar Amai Da Gudawa Ta Kashe Yan Gudun Hijira 26 Cikin 552 Da Suka Kamu Da Ita A Congo

    Feb 23, 2018 11:47

    Yan Gudun Hijira 26 ne suka rasa rayukansu sanadiyar cutar amai da gudawa daga cikin mutane 552 da suka kamu da ita a kasar Demokradiyyar Congo .

  • Congo Braza : An Kori Manyan Alkalan Kasa Bakwai

    Congo Braza : An Kori Manyan Alkalan Kasa Bakwai

    Feb 21, 2018 05:55

    Majalisar Koli ta alkalan kasa a Congo Brazaville, ta kori wasu manyan alkalan kasar bakwai daga bakin aiki, bisa tafka manyan kura-kurai.

  • Gwamnatin Kongo Ta Bukaci Kasar Belgium Da Ta Rufe Karamin Ofishin Jakadancinta A Kasar

    Gwamnatin Kongo Ta Bukaci Kasar Belgium Da Ta Rufe Karamin Ofishin Jakadancinta A Kasar

    Feb 06, 2018 17:32

    Gwamnatin Demokradiyyar Kongo ta bukaci gwamnatin kasar Belgium da ta rufe karamin ofishin jakadancinta da ke kasar da kuma rage irin zirga-zirgan da kamfanin jiragen samar kasar yake yi zuwa kasar Kongo, a wani abu da ake ganinsa a matsayin ci gaba da kai ruwa rana da ke gudana tsakanin kasashen biyu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS