Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Congo Braziville

  • An Cimma Yarjejjeniyar Sulhu Tsakanin Congo Brazaville Da 'Yan Tawaye

    An Cimma Yarjejjeniyar Sulhu Tsakanin Congo Brazaville Da 'Yan Tawaye

    Dec 24, 2017 12:05

    Gwamnatin Kasar Congo Brazaville da 'yan tawayen yankin Pool sun cimma yarjejjeniyar tsagaita wuta.

  • Gwamnatin Congo Brazzaville Da 'Yan Tawayen Kasar Sun Cimma Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

    Gwamnatin Congo Brazzaville Da 'Yan Tawayen Kasar Sun Cimma Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta

    Dec 23, 2017 18:22

    Gwamnatin Congo Brazzaville da 'yan tawayen kasar sun cimma yarjejeniyar dakatar da bude wuta a tsakaninsu da nufin kawo karshen duk wani fada da makami a tsakaninsu.

  • Iran Da DRC Sun Yi Alkawarin Hadin Kai Kan Harkokin Sadarwa

    Iran Da DRC Sun Yi Alkawarin Hadin Kai Kan Harkokin Sadarwa

    Nov 11, 2017 17:02

    Babban Darektan harkokin sadarwa na kasashen waje a ma'aikatar al'adu ta Iran da shugaban kamfanin dilancin labaren Jamhuriyar Demokiradiyar Congo sun yi alkawarin hadin gwiwa akan harkokin sadarwa tsakanin kasashen biyu.

  • Wani Madugun 'Yan Tawayen Kongo Ya Mika Kansa Ga Dakarun MDD

    Wani Madugun 'Yan Tawayen Kongo Ya Mika Kansa Ga Dakarun MDD

    Nov 05, 2017 18:13

    Rahotanni daga kasar Demokradiyyar Kongo sun bayyana cewar Kanar din sojin kasar da yayi tawaye da kuma daukar makami wajen yakar gwamnatin ya mika kansa ga dakarun tabbatar da zaman lafiya na MDD bayan wani gumurzu da magoya bayansa suka yi da dakarun kasar Kongon a yau din nan Lahadi.

  • Kasashen Moroko Da Congo Brazziville Sun Jaddada Bukatar Bunkasa Alaka A Tsakaninsu

    Kasashen Moroko Da Congo Brazziville Sun Jaddada Bukatar Bunkasa Alaka A Tsakaninsu

    Sep 15, 2017 11:45

    Ministocin harkokin wajen kasashen Maroko da Congo Brazzaville sun jaddada bukatar bunkasa alaka a bangarori da dama a tsakanin kasashensu.

  • Pira Ministan  Congo Brazzaville Ya yi Murabus Daga Kan Mukaminsa.

    Pira Ministan Congo Brazzaville Ya yi Murabus Daga Kan Mukaminsa.

    Aug 18, 2017 06:41

    A jiya alhamis ne Pira ministan kasar ta Jamhuriyar Congo Brazzaville, Clement Mouamba ya yi murabus din tare da ministocinsa.

  • Sakamakon Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville Zagaye Na Farko

    Sakamakon Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville Zagaye Na Farko

    Jul 23, 2017 05:40

    A ranar 16 ga wannan wata na Yuli ne aka gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokoki da na kananan hukumomin kasar Congo Brazzaville zagaye na farko, sannan ana sa - rai gudanar da zaben zagaye na biyu a ranar 30 ga watan na Yuli domin cike gurbin da suka rage.

  • Matsalar Rashin Abinci Mai Gina Jiki Tana Ci Gaba Da Habaka A DR Congo

    Matsalar Rashin Abinci Mai Gina Jiki Tana Ci Gaba Da Habaka A DR Congo

    Jun 25, 2017 12:22

    Hukumar Lafiya ta Duniya {WHO} ta bayyana cewa: Matsalar karancin abinci mai gina jiki tana ci gaba da yin kamari a yankunan da suke kudancin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo.

  • A Yau Ne Za'a Kawo Karshen Tattaunawar Shiga Tsakanin Rikicin Dr. Kongo

    A Yau Ne Za'a Kawo Karshen Tattaunawar Shiga Tsakanin Rikicin Dr. Kongo

    Dec 30, 2016 10:29

    Cocin Katolika da ke shiga tsakani a rikicin siyasar da ya kunno kai a kasar Demokradiyyar Kongo ya sanar da cewa a yau Juma'a ne za a kawo karshen tattaunawar da fada-fada na cocin suke yi da nufin samun mafita ga rikicin.

  • Cocin Katolika Ya Kirayi 'Yan Siyasan Kongo Su Kawo Karshen Rikicin Kasar

    Cocin Katolika Ya Kirayi 'Yan Siyasan Kongo Su Kawo Karshen Rikicin Kasar

    Dec 22, 2016 05:51

    A yayin da rikicin siyasa ke ci gaba da muni a kasar Demokradiyyar Kongo, Cocin Roman Katolika, wanda ke shiga tsakani a rikicin ya kirayi shugabannin siyasar kasar da su cimma wata yarjejeniyar ta kawo karshen rikicin da ya kunno kai kafin ranar Kirsimeti.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS