-
Iraki: An Kashe 'Yan Ta'addar Kungiyar Da'esh 250 A Gabacin Birnin Musel.
Jan 05, 2017 07:25Sojojin Iraki Sun Sanar Da Kashe 'Yan ta'addar Da'esh 250 A cikin Sa'oi 24
-
Shugaba Hollande Zai Ziyarci Iraki
Jan 01, 2017 06:22Shugaba François Hollande na Faransa ya sanar da cewa zai isa kasar Iraki a wannan Litinin, domin jinjinawa sojojin kasarsa dake fagen daga a yaki da ta'addanci a kasar ta Iraki.
-
Ana Cikin Shirin Ko Ta Kwana Kan Dawowar 'Yan Ta'addan Morroco Daga Syria Da Iraki
Dec 31, 2016 21:30Jami'an tsaron kasar Morocco na cikin shirin ko ta kwana, bisa rade-radin da ake yi na dawowar 'yan ta'adda 'yan asalin kasar ko kuma iyalansu, daga kasashen Syria da Iraki.
-
'Yan Ta'addan ISIS Sun Yi Barazanar Kai Munanan Hare-Hare A Lokutan Bukuwan Sabuwar Shekara
Dec 31, 2016 18:23Kungiyar 'yan ta'addan wahabiyyah takfiriyyah na ISIS (Daesh) ta yi barazanar cewa za ta yi kisan kiyashi a kan jama’a a kasashe daban-daban a lokacin bukuwan sabuwar shekara.
-
Tunisiya: An Kame Daruruwan 'Yan Takfiriyya Da Su ka Koma Gida
Dec 31, 2016 12:23Kakakin Gwamnatin Tunisiya Ya sanar da kame yan kasar da dama da su ka je jihadi kasashen waje
-
Iraki: An Kashe 'Yan Kungiyar Da'esh 70 A Garin Mosel Na Kasar Iraki
Dec 23, 2016 05:49Ma'aikatar tsaron kasar Iraki ta sanar da kashe yan kungiyar Da'esh 70 a harin da jiragen yaki su ka kai a birnin Mosel.
-
kimanin mayakan ISIS 70 ne suka hallaka sanadiyar harin da jiragen yakin Iraki suka kai a garin Mausil.
Dec 22, 2016 18:17Ma'aikatar tsaron Iraki ta sanar da hallaka Akalla 'yan ta'addar ISIS 70 a wani hari ta sama da jiragen yakin kasar suka kai a garin Mausil dake arewacin kasar.
-
Masar: Kungiyar Da'esh Ta Fitar Da Bidiyon Wanda Ya Kai Hari A Majamiar Alqahira
Dec 15, 2016 19:23Da'esh ( Isis) Ta dauki alhakin kai harin a maja'miar birnin alqahira.
-
ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Birnin Alkahira
Dec 14, 2016 09:57Kungiyar 'yan ta'addan takfiriyyah ta ISIS (Daesh) ta sanar da cewa ita ce ke da alhakin kaddamar da hari kan cocin Kibdawa a birnin Alkahira na kasar Masar.
-
'Yan Ta'adda 1500 Sun Mika Kansu Da Makamansu Ga Sojojin Syria A Kusa Da Birnin Damascus
Dec 14, 2016 09:49'Yan ta'adda 1500 ne suka mika kansu da makan da ke hannunsu a jiya ga rundunar sojin kasar Syria a yankin Kanakar da ke kudancin birnin Damascus.