Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

daesh

  • Dakarun Kare Juyi Na Iran Za Su Dau Sojojin Amurka Tamkar 'Yan Da'esh Idan Aka Sa Musu Takunkumi

    Dakarun Kare Juyi Na Iran Za Su Dau Sojojin Amurka Tamkar 'Yan Da'esh Idan Aka Sa Musu Takunkumi

    Oct 08, 2017 17:05

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar Muhammad Ali Ja'afari ya bayyana cewa dakarunsa za su dauki sojojin Amurka tamkar 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh matukar dai Amurka ta sanya takunkumi da bata sunan dakarun nasa.

  • Sayyid Nasrallah: Amurka Ce Take Hana Yakar Da'esh/Saudiyya Ce Tushen Fitina A Yankin G/Tsakiya

    Sayyid Nasrallah: Amurka Ce Take Hana Yakar Da'esh/Saudiyya Ce Tushen Fitina A Yankin G/Tsakiya

    Oct 08, 2017 17:04

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar Amurka ce take hana kokarin da ake yi na ganin karshen kungiyar ta'addancin nan ta Daesh, kamar yadda kuma Saudiyya da H.K.Isra'ila su ne ummul aba'isin din rashin tsaron da ake fuskanta a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Jiragen Saman Yakin Sojin Rasha Sun Halaka 'Yan Kungiyar Da'ish Masu Yawa A Siriya

    Jiragen Saman Yakin Sojin Rasha Sun Halaka 'Yan Kungiyar Da'ish Masu Yawa A Siriya

    Oct 07, 2017 19:10

    Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa: A wasu sabbin hare-hare da jiragen saman sojin Rasha suka kaddamar kan yankunan da suke gabashin kasar Siriya sun kashe 'yan ta'addan kungiyar Da'ish kimanin 180.

  • Sojojin Siriya Sun Kori 'Yan Ta'addan Daesh Daga Lardin Hama Na Kasar

    Sojojin Siriya Sun Kori 'Yan Ta'addan Daesh Daga Lardin Hama Na Kasar

    Oct 04, 2017 17:23

    Sojojin kasar Siriya sun sami nasarar fatattakan 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh daga dukkanin lardin Hama na kasar wanda yake a matsayin tungarsu ta karshe a yankin Yamma maso tsakiya na kasar Siriyan.

  • Dakarun Iraki Sun Kutsa Kai A Birnin Hawija

    Dakarun Iraki Sun Kutsa Kai A Birnin Hawija

    Oct 04, 2017 10:58

    Majiyoyin soji a Iraki sun ce dakarun hadin gwiwa na kasar sun kutsa kai a birnin Hawija, sansani na karshe na 'yan ta'addan kungiyar (IS) a arewacin kasar.

  • Kungiyar Da'esh Ta Dau Alhakin Kai Harin Las Vegas

    Kungiyar Da'esh Ta Dau Alhakin Kai Harin Las Vegas

    Oct 02, 2017 16:18

    Kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh ko (IS) ta dau alhakin harin bindiga da kawo yanzu ya hallaka mutane 58 a wani wajen rawa a birnin Las Vegas na Amurka.

  • Rasha Ta Halaka 'Yan Ta'adda Fiye Da 2,300 A Cikin Kwanaki Goma Kacal A Kasar Siriya

    Rasha Ta Halaka 'Yan Ta'adda Fiye Da 2,300 A Cikin Kwanaki Goma Kacal A Kasar Siriya

    Oct 01, 2017 06:36

    Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa: Jiragen saman yakinta sun yi luguden bama-bamai a kan sansanonin kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar Siriya, inda suka kashe 'yan ta'adda 2,359 tare da jikkata wasu fiye da 700 na daban a cikin kwanaki goma kacal.

  • An Bada Umurnin Kama Mutane Kimani 830 Kan Zargin Goyon Bayan Ta'addanci A Libya

    An Bada Umurnin Kama Mutane Kimani 830 Kan Zargin Goyon Bayan Ta'addanci A Libya

    Sep 29, 2017 05:08

    Babban mai gabatar da kara na kasar Libya ya bada sanarwan samun umurnin kama mutane kimani 830 wadanda ake tuhuma da kasancewa cikin kungiyar yan ta'adda ta ISIS a duk fadin kasar.

  • Yan Kasar Morocco Kimanin 1600 Ne Suka Shiga Kungiyar Daesh

    Yan Kasar Morocco Kimanin 1600 Ne Suka Shiga Kungiyar Daesh

    Sep 25, 2017 11:49

    Majiyar gwamnatin kasar Morocco ta bada sanarwan cewa yan kasar kimani 1600 ne suka shiga kungiyar Daesh

  • Yan Ta'adda Daga Kasashen Turai Kimani 2500 Suka Yi Yaki Tare Da'esh A Kasashen Siriya Da Iraqi

    Yan Ta'adda Daga Kasashen Turai Kimani 2500 Suka Yi Yaki Tare Da'esh A Kasashen Siriya Da Iraqi

    Sep 12, 2017 18:57

    Jami'i mai kula da yaki da ayyukan ta'addanci a kungiyar tarayyar Turai ya bayyana cewa yan ta'adda daga kasashen turai kimani 2500 ne suka je kasashen Siriya da Iraki don yaki a bangaren kungiyoyin yan ta'adda a kasashen

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS