-
Jaridar Daily Trust: Amurka Ba Ta Ce Uffan Ba Kan Ko Trump Ya Gana Da Buhari
Feb 14, 2017 17:25Jaridar Daily Trust da ake bugawa a Najeriya ta habarta cewa, har yanzu gwamnatin Amurka ba ta ce uffan ba kan batun ganawar Trump da Buhari.
-
Sayyid Nasrallah: Ba Ma Cikin Damuwa Don Kuwa Sabon Shugaban Amurka Wawa Ne
Feb 12, 2017 17:14Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya gode wa shugaban kasar Amurka Donald Trump sakamakon yadda ya bayyanar da hakikanin yanayin Amurka wa duniya, yana mai cewa ba sa cikin wata damuwa don kuwa wawa ne ke mulkin Amurkan.
-
Amurka: Donald Trump Ya Karawa 'Yan sandan Kasar Karfin Aiki.
Feb 10, 2017 10:54Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya rattaba hannu akan wasu sabbin dokoki 3 da su ka karawa 'yan sandan jahohi da tarayya karfin aiki.
-
Kotun Daukaka Kara Ta Tarayya A Amurka Ta Hana Maido Da Dokar Trump Ta Hana Baki Shiga Amurka
Feb 10, 2017 05:33Shugaban Amurka Donald Trump ya sake fuskantar koma baya a kokarinsa na haramta wa 'yan wasu kasashen musulmi 7 shiga Amurkan, bayan wata kotun daukaka kara ta tarayya a Amurkan ta yi watsi da karar da ya shigar na a dawo da wannan dokar bayan ta wata kotun ta soke ta a baya.
-
Majalisar Britania Ba Zata Amincewa Trump Ya Yi Jawabi A Cikin Majalisar Ba
Feb 07, 2017 06:21Shugaba majalisar dokoki kasar Britani John Bercow ya bayyana rashin amincewarsa da jawabin shugaban kasar Amurka Donal Trump a cikin majalisar dokokin kasar idan ya kawo ziyara a tsakiyar shekarar da muke ciki a kasar.`
-
Trump : Hukuncin Da Alkalin Tarayya Ya Yi Na Soke Dokar Hana 'Yan Kasashe 7 Na Musulmi Shiga Amurka Wauta ce
Feb 04, 2017 19:25Donald Trump ya rubuta a shafinsa na Twitter cewa; Za a soke hukumcin da alkalin ya yi.
-
Wani Alkalin Kotun Tarayyar Amurka Ya Dakatar Da Dokar Trump Ta Hana Baki Shiga Amurka
Feb 04, 2017 05:35Wani alkalin kotun tarayya a Amurka ya ba da umurnin dakatar da aiwatar da dokar hana shigar baki 'yan kasashe musulmi 7 da shugaban Amurkan Donald Trump ya sanya wa hannu yana mai cewa hakan ya saba wa dokokin Amurka.
-
Manya Manyan Jami'an Ma'aikatar Harkokin Wajen Amurka Suka Nuna Rashin Amincewarsu Da Umurnin Trump Kan Bakin Haure
Feb 01, 2017 06:31Manya manyan jami'am ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka kimani 900 suka nuna rashin amincewarsu da umurnin shugaban kasar na hana musulmi daga kasashen musulmi 7 shiga kasar Amurka.
-
Ana ci gba Da Maidawa Shugaban Kasar Amurka Donald Trump Martani AKan Hana Musulmi Shiga Amurka.
Jan 29, 2017 19:12Kungiyoyin kare Hakkin Bil'adama na ci gaba da maida martani ga dokar shugaban kasar Amurka Donald Trump, ta hana musulmi shiga kasar da cewa; Nuna wariya ce ta addini.
-
Wata kotu ta dakatar da Trump daga korar Musulmi
Jan 29, 2017 05:51Wata alkali a babbar kotun tarayya ta Amurka ta bayar da umarnin dakatar da aiwatar da dokar da Shugaban Amurkan Donald Trump ya sanya wa hannu na na korar 'yan kasashen wajen da ke dauke da takardun izinin zama a Amurka.