Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Zarif Ya Mayar Da Martani Ga Shugaba Trump Na Amurka

    Zarif Ya Mayar Da Martani Ga Shugaba Trump Na Amurka

    Jan 04, 2018 19:05

    Ministan harakokin wajen jamhoriyar musulinci ta Iran ya yi kakkausar suka a game da munaficin shugaban Amurka kan Al'ummar kasar Iran.

  • Sayyid Nasrallah: Trump,

    Sayyid Nasrallah: Trump, "Isra'ila" Da Saudiyya Za Su Ji Kunya Kan Fatan Da Suke Da Shi Kan Rikicin Iran

    Jan 04, 2018 05:47

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar shugaban Amurka Donald Trump da kawayensa, na daga haramtacciyar kasar Isra'ila da Saudiyya za su ji kunya dangane da fatan da suke da shi kan rikicin baya-bayan nan da ya faru a Iran, kamar yadda kuma ya sake jaddada cewa matakin da Trump din ya dauka kan Kudus zai zamanto wani mafari da kawo karshen 'Isra'ila'.

  • Rasha Ta Yi Watsi Da Ikararin Trump Na Cin Nasara A Siriya

    Rasha Ta Yi Watsi Da Ikararin Trump Na Cin Nasara A Siriya

    Dec 31, 2017 19:19

    Shugaban kwamitin Tsaron kasa na Majalisar kasar Rasha ya ce nasarar da shugaban kasar Amurka ke da'awar yi a kasar Siriya ba shi da kamshin gaskiya.

  • Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD

    Kasar Ghana Ta Kare Kuri'ar Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Kudus Da Kasa Ta Kada A MDD

    Dec 25, 2017 17:12

    Kasar Ghana ta bayyana cewar ka kada kuri'ar rashin amincewa da matsayar Amurka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila a yayin zaman babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ne don tabbatar da matsayar kungiyar Tarayyar Afirka da kuma kuma kudururrukan Majalisar Dinkin Duniyan.

  • Kimanin Rabin Mutanen Amurka Basa Goyon Bayan Trump Kan Matsayinsa Dangane Da Birnin Qudus

    Kimanin Rabin Mutanen Amurka Basa Goyon Bayan Trump Kan Matsayinsa Dangane Da Birnin Qudus

    Dec 24, 2017 06:26

    A wani jin ra'ayin da tashar talabijin ta CNN ta gudanar kusan rabin mutanen kasar Amurka basa goyon bayan shugaban kasar kan matsayin da ya dauka na goyon bayan HKI dangane da Qudus.

  • Antonio Guterres Ya Ce: Matakin Da Amurka Ta Dauka Kan Birnin Qudus Mataki Ne Mai Hatsari

    Antonio Guterres Ya Ce: Matakin Da Amurka Ta Dauka Kan Birnin Qudus Mataki Ne Mai Hatsari

    Dec 21, 2017 05:54

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Matakin da gwamnatin Amurka ta dauka kan birnin Qudus mataki ne mai tsananin hatsari.

  • Amurka Ta Hau Kujerar Naki Dangane Da Kudurin Kwamitin Tsaro Kan Birnin Kudus

    Amurka Ta Hau Kujerar Naki Dangane Da Kudurin Kwamitin Tsaro Kan Birnin Kudus

    Dec 19, 2017 05:35

    Kasar Amurka ta hau kujeran naki dangane da wani kuduri da Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya so fitarwa a daren jiya da nufin kiran gwamnatin Amurka da ta janye matsayar da ta dauka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Al'ummar Musulmin Amurka Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Matakin Trump Kan Qudus

    Al'ummar Musulmin Amurka Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Matakin Trump Kan Qudus

    Dec 17, 2017 18:00

    Dubban musulmi a kasar Amurka sun gudanar da zanga-zangar yin Allah wadai da matakin da shugaban kasar Donald Trump ya dauka na shelanta birnin Qudus a matsayin fadar mulkin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Kwamitin Tsaron MDD Zai Tattauna Kan Matakin Da Trump Ya Dauka A Kan Birnin Qudus

    Kwamitin Tsaron MDD Zai Tattauna Kan Matakin Da Trump Ya Dauka A Kan Birnin Qudus

    Dec 17, 2017 06:37

    Kwamitin Tsaron MDD ya fara gudanar da bincike kan koken da kasar Masar ta shigar na watsi da sabon kudirin shugaban kasar Amurka Donald Trump kan birnin Qudus.

  • Tarayyar Turai Ta Sake Jaddada Matsayarta Na Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Qudus

    Tarayyar Turai Ta Sake Jaddada Matsayarta Na Kin Amincewa Da Matsayar Trump Kan Qudus

    Dec 15, 2017 15:39

    Shugabannin kungiyar Tarayyar Turai sun sake jaddada matsayarsu ta kin amincewa da matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na bayyana birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS