Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Ruhani: Matsayar Trump Kan Qudus Zai Sake Haifar Da Rikici Ne A Gabas Ta Tsakiya

    Ruhani: Matsayar Trump Kan Qudus Zai Sake Haifar Da Rikici Ne A Gabas Ta Tsakiya

    Dec 13, 2017 05:47

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani yayi kakkausar suka ga matsayar da shugaban Amurka Donald Trump na sanar da Qudus a matsayin helkwatar haramtacciyar kasar Isra'ila yana mai cewa babu abin da hakan zai haifar in ban kirkiro wani sabon rikici a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Wasu Kasashen Larabawa Sun Fitar Da Daftarin Kuduri Kan Matakin Donald Trump Dangane Da Birnin Qudus

    Wasu Kasashen Larabawa Sun Fitar Da Daftarin Kuduri Kan Matakin Donald Trump Dangane Da Birnin Qudus

    Dec 12, 2017 11:58

    Jakadun wasu kasashen Larabawa sun fitar da daftarin kuduri kan matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka dangane da birnin Qudus suna neman tsoma bakin kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya da babban zauren Majalisar.

  • Vatican: Matakin Trump Dangane Da Birnin Quds Zai Kara Dagula Lamurra Ne Kawai

    Vatican: Matakin Trump Dangane Da Birnin Quds Zai Kara Dagula Lamurra Ne Kawai

    Dec 11, 2017 11:51

    Tsohon ministan harkokin waje na Vatican Pietro Parolin ya bayyana cewa matakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya dauka kan birnin Quds zai kara rikita harkokin zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya ne.

  • Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Dec 10, 2017 07:34

    Da safiyar yau lahadi ne kasashen taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen larabawa ya fitar da bayani da ya kunshi yin tir da matakin shugaban kasar Amurka akan birnin kudus

  • Shugaban Kiristoci Kibdawa Na Masar Ya Soke Ganawa Da Mataimakin Shugaban Amurka Saboda Batun Qudus

    Shugaban Kiristoci Kibdawa Na Masar Ya Soke Ganawa Da Mataimakin Shugaban Amurka Saboda Batun Qudus

    Dec 09, 2017 17:00

    Paparoman Kibdawan kasar Masar, Paparoma Tawadros II ya soke shirin ganawa da mataimakin shugaban kasar Amurka Mike Pence da a baya aka shirya yi a wani lokaci a watan nan a birnin Alkahira don nuna rashin amincewarsa ga matsayar da shugaban Amurkan ya dauka na bayyanar birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Martanin Jaridun Kasashen Turai Kan Matakin Da Gwamnatin Amurka Ta Dauka A Kan Quds

    Martanin Jaridun Kasashen Turai Kan Matakin Da Gwamnatin Amurka Ta Dauka A Kan Quds

    Dec 07, 2017 11:46

    Jaridun kasashen Turai sun yi suka kan matakin da gwamnatin kasar Amurka ta dauka na amincewa da birnin Quds a matsayin cibiyar gwamnatin HKI.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Sanarwar Trump Na Bayyanar Kudus A Matsayin Helkwatar 'Isra'ila'

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Sanarwar Trump Na Bayyanar Kudus A Matsayin Helkwatar 'Isra'ila'

    Dec 07, 2017 05:54

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na mayar da ofishin jakadancin Amurka birnin Quds a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila yana tana mai cewa hakan wani lamari ne da zai kunna wutar sabon boren intifada a kasar Palastinun.

  • Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Kan Mayar Da Ofishin Jakadancinta Birnin Qudus

    Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Kan Mayar Da Ofishin Jakadancinta Birnin Qudus

    Dec 07, 2017 05:52

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya ja kunnen Amurka dangane da batun mayar da ofishin jakadancinta zuwa birnin Qudus yana mai cewa wajibi ne kasashen musulmi su hada kansu waje guda don tinkarar wannan lamari.

  • Ruhani: Amurka Tana Haifar Da Fitina Ne Don Cika Aljihunta Daga Dukiyar Gabas Ta Tsakiya

    Ruhani: Amurka Tana Haifar Da Fitina Ne Don Cika Aljihunta Daga Dukiyar Gabas Ta Tsakiya

    Nov 08, 2017 11:20

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar a koda yaushe manyan kasashen duniya musamman Amurka suna kokari wajen haifar da rikici da yake yake a yankin Gabas ta tsakiya don haka ya kirayi shugabannin wasu kasashen yankin da su fahimci hakan da kuma yin aiki tukuru wajen tabbatar da hadin kai da fahimtar juna a tsakanin al'ummomin kasashen yankin.

  • Kwamandan IRGC Ya Musanta Zargin Trump Na Cewa Iran Tana Da Hannu Cikin Makamin Da Aka Harba Saudiyya Daga Yemen

    Kwamandan IRGC Ya Musanta Zargin Trump Na Cewa Iran Tana Da Hannu Cikin Makamin Da Aka Harba Saudiyya Daga Yemen

    Nov 05, 2017 18:14

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Manjo Janar Muhammad Ali Jaafari ya bayyana maganganun shugaban Amurka Trump cewa Iran tana da hannu cikin makami mai linzami da aka harba daga Yemen zuwa Saudiyya a matsayin karya tsagoronta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS