Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

haidar al-ibadi

  • Iraki Ta Ce Ba Za Ta Shiga Cikin Takunkumin Da Aka Kakabawa Iran Ba

    Iraki Ta Ce Ba Za Ta Shiga Cikin Takunkumin Da Aka Kakabawa Iran Ba

    Aug 08, 2018 07:29

    Fira ministan kasar Iraki Haidar Ibadi ya soki takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran, tare da cewa ba za ta shiga ciki ba

  • Jiragen Yakin Iraki Sun Kai Hare-Hare Sansanonin 'Yan ISIS A Siriya

    Jiragen Yakin Iraki Sun Kai Hare-Hare Sansanonin 'Yan ISIS A Siriya

    Apr 19, 2018 18:03

    Gwamanatin kasar Iraki ta sanar da cewa sojin saman sun kaddamar da wasu munanan hare-hare kan sansanonin 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh da suke cikin kasar Siriya a kokarin da kasahen biyu suke yi na ganin bayan wannan kungiyar ta ta'addanci a kasashen biyu.

  • Pira ministan Iraki: Za A Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Lokacin Da Aka Tsayar

    Pira ministan Iraki: Za A Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Lokacin Da Aka Tsayar

    Jan 16, 2018 18:46

    Haydar Abadi ya ce a ranar 12 ga watan Mayu na wannan shekarar ta 2018 ne za a gudanar da zaben 'yan majalisar dokokin kasar.

  • Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kawo Karshen Yaki Da Kungiyar Daesh A Kasar

    Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kawo Karshen Yaki Da Kungiyar Daesh A Kasar

    Dec 09, 2017 17:00

    Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da kawo karshen yakin da gwamnatin kasar take yi da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a kasar bayan nasarar da dakarun kasar suka samu na kwato dukkanin yankunan da 'yan ta'addan suke rike da su a baya.

  • Ibadi: Gwamnatin Tsakiya Za Ta Karbi Iko Da Dukkanin Iyakoki Daga Kurdawa

    Ibadi: Gwamnatin Tsakiya Za Ta Karbi Iko Da Dukkanin Iyakoki Daga Kurdawa

    Nov 15, 2017 06:37

    Pira ministan kasar ta Iraki Haydar Ibadi ya jaddada cewa za su karbi iyakokin ne ba tare da tashin hankali ko amfani da karfi ba.

  • Iraki:Piraminista Haydar Ibadi Ya Jinjinawa Aikin Jami'an Tsaron Kasar Akan Ziyarar Arba'in

    Iraki:Piraminista Haydar Ibadi Ya Jinjinawa Aikin Jami'an Tsaron Kasar Akan Ziyarar Arba'in

    Nov 11, 2017 06:48

    Piraministan na kasar Iraki ya bayyana cewa jami'an tsaron kasar sun sami gagarumar nasara wajen kare masu ziyarar arba'in a Karbala

  • Pira ministan Iraki Ya Gargadi Kurdawa Da Suke Aikewa Da Sojoji Zuwa Karkuk.

    Pira ministan Iraki Ya Gargadi Kurdawa Da Suke Aikewa Da Sojoji Zuwa Karkuk.

    Oct 04, 2017 07:53

    Haydar Abadi ya ce; aikewa da sojojin zuwa Karkuk da Kurdawa suke yi tsokana ce mai hatsari.

  • Fira Ministan Iraki Ya Yi Gargadin Daukan Matakin Soji Kan Yankin Kurdawan Kasar

    Fira Ministan Iraki Ya Yi Gargadin Daukan Matakin Soji Kan Yankin Kurdawan Kasar

    Sep 17, 2017 06:32

    Fira ministan Iraki ya gargadi mahukuntan yankin Kurdawan kasar da cewa matukar aniyarsu ta gudanar da zaben jin ra'ayin jama'a kan neman ballewa daga kasar Iraki ta haifar da bullar rikici a kasar, to babu makawa gwamnatin Iraki zata dauki matakin soji domin dakatar da lamarin.

  • Fira Ministan Iraki Ya Ce Shirin Ballewar Yankin Kurdawa Daga Kasar Ya Saba Doka

    Fira Ministan Iraki Ya Ce Shirin Ballewar Yankin Kurdawa Daga Kasar Ya Saba Doka

    Sep 13, 2017 12:20

    Fira ministan Iraki ya jaddada cewa: Shirin gudanar da zaben jin ra'ayin jama'a da mahukuntan yankin Kurdawar kasar ke yi dangane da neman ballewa daga kasar ta Iraki ya sabawa doka.

  • Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kwato Garin Tel Afar Daga Hannun 'Yan Ta'addan Da'esh

    Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kwato Garin Tel Afar Daga Hannun 'Yan Ta'addan Da'esh

    Aug 31, 2017 17:55

    Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da cewa dakarun kasar sun sami nasarar kwato dukkanin garin Tel Afar da kuma dukkanin lardin Ninawah na kasar daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh da ke rike da lardin na tsawon lokaci.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS