Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hakkokin bil'adama

  • Iran Ta Mayar Da Martani Kan Rahoton Amurka Na Kare Hakkin Bil Adama

    Iran Ta Mayar Da Martani Kan Rahoton Amurka Na Kare Hakkin Bil Adama

    Mar 14, 2019 16:58

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya mayar da martani kan rahoton Amurka na shekara-shekara kan kare hakkokin bil adama a kasashen duniya.

  • Kama 'Yar Jarida Marzieh Hashimi Ma'aikaciyar Presstv A Amurka

    Kama 'Yar Jarida Marzieh Hashimi Ma'aikaciyar Presstv A Amurka

    Jan 18, 2019 06:46

    Duk da cewa gwamnatin kasar Amurka takan nuna kanta a matsayin kasa wacce take kan gaba a kokarin kare hakkin fadin albarkacin baki, da kuma na yan jaridu a duniya, amma a aikace ita ce a gaba wajen take hakkin yan jaridu da makamancinsu a duniya.

  • Gwamnatin Kasar Masar Zata  Kafa Majalisar Koli Ta Kare Hakkin Bil'adama Ta Kasa

    Gwamnatin Kasar Masar Zata Kafa Majalisar Koli Ta Kare Hakkin Bil'adama Ta Kasa

    Nov 17, 2018 18:56

    Fraiministan kasar Masar ya bada umurnin a kafa majalisar koli da kare hakkin bil'adama a kasar, wacce ministan harkokin waje ko kuma mataimakinsa zai jagoranta.

  • An Caccaki Saudiyya Kan Take Hakkokin Bil'adama A Majalisar Kare Hakkokin Bil'adama Ta MDD

    An Caccaki Saudiyya Kan Take Hakkokin Bil'adama A Majalisar Kare Hakkokin Bil'adama Ta MDD

    Nov 06, 2018 05:25

    An caccaki kasar Saudiyya dangane da tarihinta na take hakkokin bil'adama a Majalisar Kare Hakkokin Bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya a daidai lokacin da kasar take fuskantar tofin Allah daga dukkanin bangarori na duniya kan kisan gillan da ta yi wa dan jaridar kasar Jamal Khashoggi a karamin ofishin jakadancinta dake Istanbul na kasar Turkiyya.

  • Kasar Burundi Ta Soki Lamirin Masu Bincike Na Hukumar Kare Hakin Bil-Adama Na MDD

    Kasar Burundi Ta Soki Lamirin Masu Bincike Na Hukumar Kare Hakin Bil-Adama Na MDD

    Sep 13, 2018 19:16

    Gwamnatin kasar Burundi ta yi kakkausar suka kan masu bincike na kwamitin gudanar da bincike na MDD kan abinda ya shafi kare hakin bil-adama da suka bayar da rahoton kan kasar.

  • Fursunonin Siyasa Suna Cikin Mawuyacin Hali A Gidajen Kurkukun Kasar Masar

    Fursunonin Siyasa Suna Cikin Mawuyacin Hali A Gidajen Kurkukun Kasar Masar

    Sep 13, 2018 12:36

    Fursunonin siyasa da ake tsare da su tun bayan rikicin siyasar kasar Masar a shekara ta 2013 suna cikin mawuyacin hali a gidajen kurkuku.

  • Sunan Nabil Rajab A Cikin 'Yan Takarar Lambar Kare Hakkin Dan Adam Ta Turai

    Sunan Nabil Rajab A Cikin 'Yan Takarar Lambar Kare Hakkin Dan Adam Ta Turai

    Aug 31, 2018 06:31

    An saka sunan shugaban cibiyar kare hakkin bil adama a Baharain Nabil Rajab a cikin ‘yan takarar lambar kare hakkin bil adama ta kasashen turai.

  • An Tabbatar Da Tsohuwar Shugaban Kasar Cilly A Matsayin Shugaban Hukumar Kare Hakkin Bil'adama Ta MDD

    An Tabbatar Da Tsohuwar Shugaban Kasar Cilly A Matsayin Shugaban Hukumar Kare Hakkin Bil'adama Ta MDD

    Aug 11, 2018 06:44

    Babban zauren majalisar dinkin duniya ta amince da Michelle Bachelet tsohuwar shugaban kasar Chilly a matsayin sabon shugaban hukumar kare hakkin bil'adama ta majalisar dinkin duniya.

  • Iran : An Bude Taron Kasa Da Kasa kan Hakkin Bil'adama A Musulunci

    Iran : An Bude Taron Kasa Da Kasa kan Hakkin Bil'adama A Musulunci

    Aug 04, 2018 11:48

    A safiyar yau Asabar ne aka bude taron kasa da kasa kan hakkin bil'adama a musulunci karo na ukku a nan Tehran.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwarta Kan Take Hakkokin Bil-Adama A Saudiyya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Damuwarta Kan Take Hakkokin Bil-Adama A Saudiyya

    Jul 31, 2018 19:28

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana tsananin damuwarta kan yadda mahukuntan Saudiyya suke ci gaba da tsare 'yan adawar kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS