Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

harbi

  • Mutane 2 Sun Mutu A Sanadiyyar Musayar Wuta A Yammacin Kasar Jamus

    Mutane 2 Sun Mutu A Sanadiyyar Musayar Wuta A Yammacin Kasar Jamus

    Oct 20, 2018 06:53

    Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya ce; A jiya Juma'a ne aka yi musayar wuta a tsakanin 'yan sanda da wasu mutane a garin Kirchheim da yake a jahar Rhineland-Palatinate a kudu maso yammacin kasar

  • Harin Bindiga Ya Hallaka Mutane 2 A Kudu Maso Yammacin Jamus

    Harin Bindiga Ya Hallaka Mutane 2 A Kudu Maso Yammacin Jamus

    May 20, 2018 07:54

    wani dan bindiga ya hallaka mutane biyu a garin Saarbrücken dake kudu maso yammacin kasar Jamus

  • Afirka Ta Tsakiya: An Yi Harbe-harbe A Kusa Da Fadar Shugaban Kasa

    Afirka Ta Tsakiya: An Yi Harbe-harbe A Kusa Da Fadar Shugaban Kasa

    Apr 09, 2018 09:15

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato majiyar tsaro daga birnin Bungui na cewa an yi harbe-harbe a kusa da fadar shugaban kasa da ke unguwar PK5.

  • Yan Bindiga Sun Bude Wuta Kan Dakarun Majalisar Dinkin Duniya A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Yan Bindiga Sun Bude Wuta Kan Dakarun Majalisar Dinkin Duniya A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Apr 01, 2018 18:58

    Wasu gungun 'yan bindiga sun bude wuta kan tawagar dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • Sojojin Yamen Sun Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Saudiyya

    Sojojin Yamen Sun Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Saudiyya

    Feb 02, 2018 12:16

    Sojojin Yamen sun kaddamar da wani farmaki kan sansanin sojojin Saudiyya da ke yankin kudancin kasar ta Saudiyya tare da halaka sojojin masu yawa.

  • Wani Dan Bindiga Ya Gudanar Da Harbe-Harbe A Yankin Kudu Maso Gabashin Kasar Rasha

    Wani Dan Bindiga Ya Gudanar Da Harbe-Harbe A Yankin Kudu Maso Gabashin Kasar Rasha

    Dec 27, 2017 12:11

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Rasha ta sanar da cewa: Wani dan ina ga kisa ya gudanar da harbe-harbe a kan wani gida a yankin kudu maso gabashin kasar, inda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum guda.

  • Habasha: 'Yan Sanda Sun Bude Wuta Akan Masu Zanga-zanga A Yankin  Oromia

    Habasha: 'Yan Sanda Sun Bude Wuta Akan Masu Zanga-zanga A Yankin Oromia

    Oct 27, 2017 06:33

    Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato cewa bude wutar da jami'an tsaron suka yi, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama da kuma jikkata wasu.

  • Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Musayen Wuta A Las Vegas Na Amurka

    Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Musayen Wuta A Las Vegas Na Amurka

    Oct 02, 2017 11:23

    Jami'an 'yan sandan kasar Amurka sun bayyana cewar alal akalla mutane 50 sun mutu kana wasu sama da 100 kuma sun sami raunuka sakamakon musayen wuta da ya faru a birnin Las Vegas na jihar Nevada na Amurka.

  • Hukuncin Daurin Shekaru 16 Kan Wani Da Ya Kai Wa Musulmi Hari A Amurka

    Hukuncin Daurin Shekaru 16 Kan Wani Da Ya Kai Wa Musulmi Hari A Amurka

    Aug 29, 2017 12:07

    Wata kotu a jahar California a kasar Amurka ta yanke hukunci daurin shekaru 16 a kan wani mutum da ya kai hari a kan musulmi a wani masallaci.

  • Tashin Bam Ya Hallaka Mutane Da Dama A Tsibirin Sina Na Masar

    Tashin Bam Ya Hallaka Mutane Da Dama A Tsibirin Sina Na Masar

    Jul 20, 2017 06:29

    Akalla Mutane 9 ne suka rasa rayukansu, daya daga cikin jami'in 'yan sanda sanadiyar tashin Bam a tsibirin Sina ta Arewa a kasar Masar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS