-
Priministan Britania Ta Zargi Kasar Rasha Da Aikata Laifin Yaki A Kasar Syria
Oct 20, 2016 15:36Theresa Mary May Prministan kasar Britania a ziyarar ta ta farko zuwa taron tarayyar Turai a birnin Brussel tun bayan hawanta kan kujerar Priminista ta zargi kasar Rasha da aikata laifin yaki a kasar Syria.
-
Kasar Rasha: Ingila Ita Ce Ummul Aba'isin Din Karuwar 'Yan Da'esh A Siriya
Oct 11, 2016 05:27Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta yi watsi da zarginta da Birtaniyya take yi na cewa ita ce babban dalilin ci gaba da rikicin Siriya, inda ta ce Birtaniyyan ita ce ummul aba'isin din karuwar 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh a kasar Siriyan.
-
David Camaroon ya yi murabus daga kujerar sa ta Majalisa
Sep 13, 2016 05:13Watani biyu bayan yin murabus daga kujerar firaminista, Tsohon firaministan Burtaniya David Cameron ya sanar da yin murabus daga majalisar dokokin kasar.
-
Daruruwan Yara Yan Gudun Hijira Sun Bace A Kasar Britania
Sep 04, 2016 11:52Wata Jaridar kasar Britania The Independant ta bada labari a shafinta na yanar gizo a yau Lahadi cewa daruruwan yara yan gudun hijira sun bace a kasar Britania.
-
Daruruwan Matafiya Sun Fice Daga Filin Jirgi Na Birnin Manchester Ba Shiri
Aug 19, 2016 05:52Rahotanni daga birnin Manchester na kasar Birtaniya sun ce daruruwan mutane sun fice daga filin jirgi na birnin babu shiri, sakamakon shakkun da aka yi kan wani kunshi da aka ajiye a wani wuri a cikin filin jirgin.
-
Musulmi Mata Masu Lullubi Suna Fuskantar Matsaloli A Birtaniya
Aug 13, 2016 05:35Wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.
-
Musulmin Birtaniya Sun Damu Kan Matsayin Da Aka Baiwa Thereza Na Firayi Minista
Jul 15, 2016 04:53Da dama daga cikin muslmin kasar Birtniya sun fara nuna damuwa dangane da matsayin firayi minista da aka baiwa Theresa May saboda ra’ayinta na ‘yan mazan jiya.
-
Biritaniya : Theresa May, Ta Nada Sabbin Ministoci
Jul 14, 2016 11:57Sabuwar Firaminsitar Birtaniya Theresa May ta nada Boris Johnson a matsayin ministan harkokin wajen kasar bayan ta kama aiki a jiya Laraba.
-
Musulmin South Hamton Da Ke Ingila Ba Za Su Gudanar Da Sallar Idi Ba
Jul 03, 2016 17:53Musulmin birnin South Hamton na kasar Ingila sun ce ba za su gudanar da sallar idin karamar salla ba, saboda dalilai na tsaron lafiyarsu da kuma rayuwarsu.
-
An karfafa matakan tsaro a filin sauka da tashi na jiragen saman birnin London
Jul 03, 2016 04:58Gwamnatin Kasar Burtaniya ta karfafa matsaro a filin sauka da tashin na jiragen saman birnin London saboda barazanar 'yan ta'adda