Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Fira Ministan Iraki Ya Yi Gargadin Daukan Matakin Soji Kan Yankin Kurdawan Kasar

    Fira Ministan Iraki Ya Yi Gargadin Daukan Matakin Soji Kan Yankin Kurdawan Kasar

    Sep 17, 2017 06:32

    Fira ministan Iraki ya gargadi mahukuntan yankin Kurdawan kasar da cewa matukar aniyarsu ta gudanar da zaben jin ra'ayin jama'a kan neman ballewa daga kasar Iraki ta haifar da bullar rikici a kasar, to babu makawa gwamnatin Iraki zata dauki matakin soji domin dakatar da lamarin.

  • Iraki : An Tsige Gwamnan Kirkuk

    Iraki : An Tsige Gwamnan Kirkuk

    Sep 14, 2017 16:32

    Majalisar tarayya a Iraki ta amunce da gagarimin rinjaye da tsige gwamnan yankin Kirkuk, Najm Eddine Karim saboda nuna goyan bayansa ga kiran zaben raba gardama na kafa kasar Kurdawa.

  • Iraki : Hare-hare IS Sun Yi Ajalin Mutum A Kalla 52

    Iraki : Hare-hare IS Sun Yi Ajalin Mutum A Kalla 52

    Sep 14, 2017 16:03

    Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ko kuma Da'esh ta dauki alhakin kai jerin hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane a kalla 52 a kusancin Bagadaza babban birnin kasar.

  • Yan Ta'adda Daga Kasashen Turai Kimani 2500 Suka Yi Yaki Tare Da'esh A Kasashen Siriya Da Iraqi

    Yan Ta'adda Daga Kasashen Turai Kimani 2500 Suka Yi Yaki Tare Da'esh A Kasashen Siriya Da Iraqi

    Sep 12, 2017 18:57

    Jami'i mai kula da yaki da ayyukan ta'addanci a kungiyar tarayyar Turai ya bayyana cewa yan ta'adda daga kasashen turai kimani 2500 ne suka je kasashen Siriya da Iraki don yaki a bangaren kungiyoyin yan ta'adda a kasashen

  • Majalisar Dokokin Kasar Iraqi Ta Ki Amincewa Da Bellewar Yankin Kurdawan Kasar Da Babban Rinjaye

    Majalisar Dokokin Kasar Iraqi Ta Ki Amincewa Da Bellewar Yankin Kurdawan Kasar Da Babban Rinjaye

    Sep 12, 2017 18:54

    A yau talata ce majalisar dokokin kasar Iraqi ta kada kuri'ar rashin amincewa da zaben raba gardama wanda gwamnatin lardin Kurdawa na kasar suka kuduri anniyar gudanarwa a karshen wannan watan.

  • Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Sun Kashe Mutane 12 A Garin Karkuk Na Kasar Iraki

    Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Sun Kashe Mutane 12 A Garin Karkuk Na Kasar Iraki

    Sep 08, 2017 06:37

    Yan ta'addan kungiyar Da'ish sun aiwatar da kisan gilla kan wasu Irakawa fararen hula 12 a yankin Alhuwaijah da shiyar kudu maso yammacin garin Karkuk na kasar Iraki.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Taya Al'ummar Iraki Murnar Samun Nasara Kan Kungiyar Da'ish

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Taya Al'ummar Iraki Murnar Samun Nasara Kan Kungiyar Da'ish

    Sep 02, 2017 19:13

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya mika sakon murnarsa ga gwamnatin Iraki da al'ummar kasar kan nasarar da suka samu na yantar da garin Tala'afar da ke lardin Nainawa daga mamayar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish.

  • Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kwato Garin Tel Afar Daga Hannun 'Yan Ta'addan Da'esh

    Firayi Ministan Iraki Ya Sanar Da Kwato Garin Tel Afar Daga Hannun 'Yan Ta'addan Da'esh

    Aug 31, 2017 17:55

    Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya sanar da cewa dakarun kasar sun sami nasarar kwato dukkanin garin Tel Afar da kuma dukkanin lardin Ninawah na kasar daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh da ke rike da lardin na tsawon lokaci.

  • Iraki: An Kashe 'Yan Da'esh 130  Da Suke Gudu Daga Talla'afar

    Iraki: An Kashe 'Yan Da'esh 130 Da Suke Gudu Daga Talla'afar

    Aug 30, 2017 06:56

    Sojojin Peshmarga na Kurdawa ne suka sanar da kashe 'yan Da'esh da suka gudo daga garin Talla'afar.

  • Dakarun Kurdawar Kasar Iraki Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 130

    Dakarun Kurdawar Kasar Iraki Sun Kashe 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Fiye Da 130

    Aug 29, 2017 18:56

    Dakarun yankin Kurdawa mai cin kwarya-kwaryar gashin kai a kasar Iraki sun kashe mayakan kungiyar ta'addanci ta Da'ish fiye da 130 a kokarin da 'yan ta'addan suke yi na tsallakawa cikin kasar Siriya bayan da aka fatattake su daga garin Tala'afar na Iraki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS