-
Iran Ta Kirayi Kasashen Duniya Da Su Girmama Hukumcin Kotun ICJ Kan Amurka
Oct 26, 2018 05:50Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kirayi kasashen duniya da cibiyoyin kasa da kasa da su girmama hukumcin da kotun duniya (ICJ) ta fitar a farko farkon watan nan a kan Amurka dangane da takunkumin da ta sanya wa Iran.
-
Iran Ta Bukaci Pakistan Da Ta Dau Matakan Gaggawa Wajen Sako Jami'an Tsaron Iran Da Aka Sace
Oct 20, 2018 18:21Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran, Manjo Janar Muhammad Baqeri ya bukaci gwamnatin kasar Pakistan da ta gaggauta daukan matakan da suka dace wajen ganin an sako wasu jami'an tsaron kan iyakan kasar Iran da 'yan ta'adda suka sace a lardin Sistan wa Baluchestan da ke kan iyaka da kasar Pakistan din.
-
Iran Ta Bukaci Aikin Hadin Guiwa Da Pakistan Don Kubutar Da Jami'an Tsaronta
Oct 18, 2018 12:19Jami'an tsaro na kan iyaka na kasar Iran sun bukaci tokororinsu na kasar Pakistan su yi aiki tare don kubutar da jami'an tsaron kasar wadanda yan ta'adda suke tsare da su a cikin kasar ta Pakistan.
-
Aiki Tare Tsakanin Rasha Da Iran Zai Rage Tasirin Takumkumin Amurka.
Oct 14, 2018 12:09Wani jami'in kasar Rasha ya ce aikin tare tsakanin kasashen Rasha da Iran zai rage tasirin takunkumin da kasar Amurka ta kakabawa kasashen biyu.
-
Janar Baqeri: Tsaron Kasar Iran Wani Lamari Ne Da Ba Za'a Taba Wasa Da Shi Ba
Oct 12, 2018 05:34Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran, Manjo Janar Muhammad Baqeri ya bayyana cewar tsaron kasar Iran wani lamari ne da sojojin kasar ba za su taba yin wasa da shi yana mai jan kunne duk masu kokarin haifar da rashin tsaro a cikin Iran da cewa ba za su ji ta dadi ba.
-
Iran: Babu Kasar Da Take Iya Maye Gurbin Man Fetur Na Kasar Iran Idan Har An Hanata Sayar Da Shi
Oct 08, 2018 18:57Ministan man fetur na kasar Iran Bijan Zangeneh ya yi watsi da ikrarin gwamnatin kasar Saudia na cewa ta maye gurbin man fetur da kasar Iran take haka don tallafawa Amurka a shirinta na hana kasar sayar da man fetur na kasar daga farkon watan Nuwamba mai kamawa.
-
Lord Norman: Hukuncin Kotun Duniya Kan Karar Da Iran Ta Shigar Yana Da Muhimmanci
Oct 07, 2018 07:15Manzon musamman na kasar Birtaniya kan bunkasa harkokin kasuwanci tsakanin kasar da kuma Iran Lord Norman Lamont, ya bayyana hukuncin kotun duniya kan karar da Iran ta shigar kan Amurka da cewa yana da muhimmanci.
-
Babban Bankin Iran: Takunkuman Amurka Ba Za Su Yi Tasiri A Harkokin Kudi Na Kasr Ba.
Oct 06, 2018 06:43Shugaban babban bankin Iran Abdunnasir Himmati ya ce takunkuman da gwamnatin Amurka ta dorawa kasar Iran ba zasu yi tasiri a cikin harkokin kudi na kasar Iran ba.
-
Jagora : Har Abada Ba Zan Yarde Da Mika Iran Ga Makiya Ba
Oct 04, 2018 16:43Jagoran juyin juya halin musulinci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, ya bayyana cewa, ba zai taba yarde wa mika Iran ba ga makiya.
-
Iraki Ta Kore Zargin Da Amurka Ta Yi Wa Iran Na Kai Hare-hare A Bagadaza Da Basra
Oct 04, 2018 08:06Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iraki ya ce; Babu gaskiya a cikin zargin da Amurka ta yi na cewa Iran ce ta kai hari akan karamin ofishin jakadancinta da ke Basara