Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • IAEA: Iran Tana Ci Gaba Da Yin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    IAEA: Iran Tana Ci Gaba Da Yin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Sep 18, 2018 15:00

    A zaman da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya IAEA ta gudanar a jiya, ta sake jaddada cewa cewa har yanzu Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tsakaninta da manyan kasashen duniya.

  • Iran Na Zargin Saudiya Da Maida Kungiyar OPEC Kayan Aiki Ga Amurka

    Iran Na Zargin Saudiya Da Maida Kungiyar OPEC Kayan Aiki Ga Amurka

    Sep 16, 2018 19:04

    Jakadan kasar Iran a kungiyar kasashe masu arzikin man fetur ta OPEC ya zargi kasashen Saudiya da Hadaddiyar daular larabawa da maida kungiyar a matsakin kayan aiki ga Amurka.

  • Tarayyar Turai Za Ta Ci Gaba Da Kare Huldodinta Na Tattalin Arziki Tare Da Iran

    Tarayyar Turai Za Ta Ci Gaba Da Kare Huldodinta Na Tattalin Arziki Tare Da Iran

    Sep 16, 2018 07:08

    Maya Kuchiánchik Kakakin babbar jami'a mai kula da harkokin wajen kungiyar tarayyar turai ta bayyana cewa, kungiyar tarayyar turai tana kan bakanta na ci gaba da huldodin tattalin arziki tare da kasar Iran.

  • Hukumar IAEA Ta Sake Jaddada Cewa Iran Tana Ci Gaba Da Girmama Yarjejeniyar Nukiliya

    Hukumar IAEA Ta Sake Jaddada Cewa Iran Tana Ci Gaba Da Girmama Yarjejeniyar Nukiliya

    Sep 11, 2018 04:46

    Hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya (IAEA) ta sake jaddada cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran na ci gaba da girmama yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da ita.

  • Bahram Qassemi: Iran Ba Za Ta Taba Yin Sakaci Da Tsaron Kasarta Ba

    Bahram Qassemi: Iran Ba Za Ta Taba Yin Sakaci Da Tsaron Kasarta Ba

    Sep 11, 2018 04:46

    Kakakin Ma'aikatar harkokin waje na kasar Iran, Bahram Qassemi, ya bayyana cewar: Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za ta taba yin wasa da kuma yin sakaci da tsaron kasarta ba.

  • Kerry: Ficewar Trump Daga Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya Na Tattare Da Hadari

    Kerry: Ficewar Trump Daga Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya Na Tattare Da Hadari

    Sep 10, 2018 05:52

    Tsohon sakataren harkokin wajen kasar Amurka John Kerry ya sake caccakar shugaban kasar ta Amurka Donald Trump, dangane da ficewar da ya yi daga yarjejeniyar da aka cimmawa kan shirin Iran na nukiliya.

  • Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran

    Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran

    Sep 10, 2018 05:51

    Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya kirayi gwamnatin Iraki da ta hukunta wadanda suka kai hari kan karamin jakadancin Iran da ke Basara.

  • Ministan Tsaron Iran: Amurka Tana Amfani Da 'Yan Ta'adda Don Cimma Muradinta

    Ministan Tsaron Iran: Amurka Tana Amfani Da 'Yan Ta'adda Don Cimma Muradinta

    Sep 09, 2018 07:30

    Ministan tsaron kasar Iran, Birgediya Janar Amir Hatami, ya bayyana cewar Amurka tana amfani da duk wata dama da take da ita ciki kuwa har da amfani da kungiyoyin 'yan ta'adda don cimma manufa da muradinta ba tare da la'akari da muradin sauran kasashen duniya ba.

  • Iran Ta yi Allawadai da Kona Karamin Ofishin Jakadancinta A Basra Na Kasar Iraqi

    Iran Ta yi Allawadai da Kona Karamin Ofishin Jakadancinta A Basra Na Kasar Iraqi

    Sep 08, 2018 06:47

    Gwamnatin kasar Iran ta yi Allawadai da kona karamin ofishin jakadancinta da ke birnin Basra na kudancin kasar Iraqi

  • Tehran: An Kammala Zaman Taron Shugabannin Kasashen Rasha, Turkiya Da Iran

    Tehran: An Kammala Zaman Taron Shugabannin Kasashen Rasha, Turkiya Da Iran

    Sep 07, 2018 18:07

    An kammala zaman taron shugabannin kasashen Rasha, Iran da kuma Turkiya, wanda aka gudanar yau Juma'a a birnin Tehran na kasar Iran a kan batun rikcin kasar Syria, da kuma ci gaba da nemo hanyoyin warware rikicin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS