-
Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse
Feb 11, 2018 04:36Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriya Musulinci ta Iran ta yi fatali da zarge-zarge marar digi da mahukuntan yahudawa mamaya na Isra'ila sukayi na cewa ta yi kutse a sararin samaniyar Isra'ila.
-
Algeria Ta Aike Da Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 39 Da Nasarar Juyin Musulunci A Iran
Feb 10, 2018 19:23Shugaban kasar Algeria Abdul-aziz Butaflika ya aike da wasika zuwa ga shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani inda a cikinta yake taya shi murnar cika shekaru 39 da nasarar juyin juya halin musulunci a kasar.
-
Iran Tana Ta Taka Rawa A Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya
Feb 10, 2018 19:17Jakadan Jumhuriyar musulunci ta Iran a kasar Ghana Nasrullahi Maliki ya ce kasar Iran ce a gaban wajen tabbatar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya.
-
Gasar Olympics : Samsung Ya Nemi Afuwar Iran
Feb 09, 2018 15:21Kamfanin Samsung mallakar Koriya ta Kudu ya nemi afuwa ga Iran, akan kin baiwa 'yan wasan kasar dake halartar gasar Olympics ta hunturu wayar komai da ruwanka ta musaman da akayi saboda wasannin.
-
Babban Kwamandan Rundunar Sojin Iran Ya Ce: Al'ummar Iran Zasu Kunyata Makiyansu
Feb 09, 2018 06:39Babban kwamandan rundunar sojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya jaddada cewa: Al'ummar Iran zasu kunyata makiyansu a ranar bikin tunawa da zagayowar samun nasarar juyin juya halin Musulunci a kasar Iran.
-
Ministan Harkokin Wajen Turkiya Zai Kawo Ziyarar Aiki A Iran
Feb 07, 2018 12:31A yau laraba ne ake sa ran isowar ministan harkokin wajen Turkiya inda za gana da jami'an gwamnatin Iran
-
Iran / Rasha : Al'ummar Siriya Ne SuKe Da Hakkin Zabar Makomarsu
Feb 07, 2018 05:20Shuwagabannin kasashen Iran da Rasha sun jaddada cewa al'umma kasar Siriya ne suke da hakkin zabar makomarsu
-
Labanon : Kurdawa Sun Yi Zanga-zanga Kan Farmakin Turkiyya
Feb 05, 2018 16:44A Labanon, daruruwan Kurdawa ne suka gudanar da wata zanga-zanga yau Litini gaban ofishin jakadancin Amurka dake Beirut, domin yin allawadai da farmakin da Turkiyya ke ci gaba da kaiwa a yankin Afrin na Siriya.
-
Hukumomin Leken Asirin Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Gudanar Da zaman Taro
Feb 05, 2018 06:34Jami'an hukumomin leken asirin kasashen Iran, Iraki, Siriya da Rasha sun gudanar da zaman taro a tsakaninsu a birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki a jiya Lahadi.
-
Shugaban Kasar Iran Ya Ce Juyin Juya Halin Musulunci A Nan Iran Ya Sauya Yankin Gabas Ta Tsakiya Da Ma Duniya Gaba Daya
Feb 04, 2018 19:28Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa juyin juya halin musluncin a Iran wanda yake cika shekaru 39 da samun nasara a cikin yan kwanaki masu zuwa, ya kawo sauyi a yankin gabas ta tsakiya da ma duniya gaba daya.