Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Iran Da Faransa Sun Jaddada Bunkasa Alaka A Dukkanin Bangarori A Tsakaninsu

    Iran Da Faransa Sun Jaddada Bunkasa Alaka A Dukkanin Bangarori A Tsakaninsu

    Jan 31, 2017 12:38

    A ci gaba da gudanar da ziyarar aiki da wata tawagar kasar Faransa karkashin jagorancin ministan harkokin wajen kasar Jean-Marc Ayrault ke gudanarwa a Iran, bangarorin biyu sun jaddada wajabcin bunkasa alaka a tsakaninsu a dukkanin bangarori.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addanci A Masallacin Quebec

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addanci A Masallacin Quebec

    Jan 30, 2017 18:03

    Jamhuriya Musulinci ta Iran ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da wasu 'yan bindiga suka kai a cibiyar Islama ta birnin Quebec na kasar Canada.

  • Iran: Ma'aikatar harkokin Waje Ta Kirayi Jakadan kasar Switzerland Mai Wakiltar Amurka.

    Iran: Ma'aikatar harkokin Waje Ta Kirayi Jakadan kasar Switzerland Mai Wakiltar Amurka.

    Jan 29, 2017 19:10

    Kakakin Ma'aikatar harkokin Wajen Iran ya sanar da kiran jakadan kasar Switzerland domin nuna masa kin amincewar Iran da matakin Shugaban Kasar Amurka na kin jikin 'yan gudun hijira.

  • Sharhi: Martanin Iran A Kan Matakan Donald Trump Na Kin Jinin Musulmi

    Sharhi: Martanin Iran A Kan Matakan Donald Trump Na Kin Jinin Musulmi

    Jan 29, 2017 06:41

    Sakamakon daukar matakai na cin zarafi wadanda suka yi hannun riga da dukkanin ka’idoji da tsare-tsare na diflomasiyya ta kasa da kasa da sabon shugaban kasar Amurka Donald Trump ke yi a kan mabiya addinin muslunci da kuma wasu daga cikin kasashen musulmi, jamhuriyar mulsunci ta Iran ba ta yi wata-wata ba wajen mayar da martani mai zafi a kan sabuwar gwamnatin ta Amurka.

  • Iran Ta Ce Zata Mai Da Martani Ga Amurka Daidai Da Dokar Hana Shiga Kasar Da Ta Sanya

    Iran Ta Ce Zata Mai Da Martani Ga Amurka Daidai Da Dokar Hana Shiga Kasar Da Ta Sanya

    Jan 29, 2017 05:52

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta sanar da cewa Iran za ta mayar da martanin ga dokar da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya wa hannu na hana mutanen wasu kasashe 7, cikinsu har da kasar Iran, zuwa Amurkan.

  • Ruhani:Karfin Makaman Kasar Iran Don Kare Yankin Gabas Ta Tsakiya Ne

    Ruhani:Karfin Makaman Kasar Iran Don Kare Yankin Gabas Ta Tsakiya Ne

    Jan 26, 2017 06:39

    Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa karfin sojen da Iran take da shi na tabbatar da zaman lafiya a yanin da kuma na makobtan ta ne.

  • Ruhani:Karfin Makaman Kasar Iran Don Kare Yankin Gabas Ta Tsakiya Ne

    Ruhani:Karfin Makaman Kasar Iran Don Kare Yankin Gabas Ta Tsakiya Ne

    Jan 26, 2017 06:34

    Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa karfin sojen da Iran take da shi na tabbatar da zaman lafiya a yanin da kuma na makobtan ta ne.

  • Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Jaddada Wajabcin Kalubalantar Ayyukan Ta'addanci

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Jaddada Wajabcin Kalubalantar Ayyukan Ta'addanci

    Jan 25, 2017 10:40

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Dole ne a kan kasashen duniya su hada kai a fagen yaki da duk wani nau'in ayyukan ta'addanci.

  • An Kammala Zaman Tattaunawa Kan Al'adu Tsakanin Iran Da Larabawa

    An Kammala Zaman Tattaunawa Kan Al'adu Tsakanin Iran Da Larabawa

    Jan 25, 2017 07:34

    An kammala zaman tattaunawa na farko kan al'adu tsakanin Iran da larabawa a birnin Tehran, tare da halarta masana 85 daga kasashen larabawa daba-daban.

  • Rasha: Iran Za Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Sa-Ido Kan Dakatar Da Bude Wuta A Syria

    Rasha: Iran Za Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Sa-Ido Kan Dakatar Da Bude Wuta A Syria

    Jan 25, 2017 07:28

    Shugaban tawagar kasar Rasha a tattaunawar dakatar da bude wuta a Syria da aka gudanar a birnin Astana na akasar Kazakhstan, ya bayyana cewa Iran za ta taka muhimmiyar rawa wajen sa-ido domin tabbatar da bude wuta a syria.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS