-
Karshen Taron Astana Kan Rikicin Syria
Jan 24, 2017 16:55Kasashen Iran, Rasha da Turkiyya sun jadadda goyan bayan su akan shirin samar da zaman lafiya ta hanyar siyasa a kasar Syria.
-
Iran Ta Jaddada Cewa: Zaman Tattaunawa Ne Kadai Zai Warware Rikicin Kasashen Duniya
Jan 23, 2017 07:03Mai bada shawara kan harkokin al'adu ga shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Zaman tattaunawa da kyakkyawar mu'amala sune hanyar kawo karshen duk wani riciki da tashe-tashen hankula da suke faruwa a cikin kasashen yankin gabas ta tsakiya.
-
Wani Gini Mai Hawa 17 Ya Kama Da Gobara Ya Kuma Rushe A Birnin Tehran A Safiyar Yau Alhamis
Jan 19, 2017 11:47Majiyar jami'an kwana kwana a nan Tehran ta bayyana cewa akwai yiyuwan ma'aikatanta 30 sun rasa rayukansu a wani gobara da kuma faduwar wani gini yayi a safiyar yau a kudancin birnin Tehran
-
Shamkhani: Babu Wata Gayyata Ta Hadin Gwiwa Da Aka Yi Wa Amurka Kan Taron Sulhun Siriya
Jan 18, 2017 17:31Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Ali Shamkhani ya bayyana cewar kasashen Iran, Rasha da Turkiyya ba su aike wa Amurka da wata gayyyata ta hadin gwiwa da nufin ta halarcin taron sulhunta rikicin kasar Siriya da za a gudanar a kasar Kazakhstan ba yana mai cewa ko da Amurkan ta zo to babu wata rawa da za ta taka a tattaunawar.
-
(EU) Ta Bukaci Trump Ya Mutunta Yarjejeniyar Nukiliyar Iran
Jan 18, 2017 06:25Kungiyar Tarraya Turai ta bukaci bangaren zababen shugaban kasar Amurka Donald Trump daya mutunta yarjejeniyar nukiliyar da kasashen duniya suka cimma da kasar Iran.
-
Mogherini: Tarayyar Turai Zata Ci Gaba Da Mutunbta Yerjejeniya Da Iran
Jan 16, 2017 11:51Jami'a wacce take kula da harkokin kasashen waje na kungiyar tarayyar Turai Federica Mogherini, ta bayyana cewa tarayyar Turai zata ci gaba da mutunta yerjejeniyar da manya manyan kasashen duniya 5 suka cimma da iran kan shirinta na makamashin nukliya ko da kuwa gwamnatin AMurka mai kamawa ta yi watsi da ita.
-
Shugaba Buhari Na Najeriya Ya Mika Sakon Ta'aziyya Ga Shugaba Rauhani Na Iran
Jan 14, 2017 12:08Shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya aike da sakon ta'aziyyar rasuwar Ayatollah Hashimi Rafsanjani zuwa ga shugaban kasar Iran Hassan Rauhani.
-
Limamin Masallacin Jumma'an Tehran: Ayyukan Alkhari Na Aya. Rafsanjani A Iran Baya Kiadayuwa
Jan 13, 2017 17:56Limamin da ya jagorancin sallar jumma'a a nan Tehran ya bayyana cewa ayyukan alkhairi wadanda marigayi Aya. Hashim Rafsanjani ya aikata a kasar Iran basa kidayuwa.
-
Iran: Bayan Yarjejeniyar Nukiliya An Zuba Hannun Jari Da Ya Kai Dala Biliyan 11 Da Miliyan 300 A Iran.
Jan 13, 2017 05:39Karuwar Hannun Jari Kasashen Waje A Iran Bayan Yarjejeniyar Nukiliya
-
Iran Ta Karbi Jirgin Farko Daga Kanfanin Airbus
Jan 12, 2017 16:25Jamhuriya muslunci ta Iran ta sanar da karbar daya daga cikin jiragen sama kirar airbus datayo oda tun bayan yaye mata kallabin takunkumin da aka dora mata.