-
Iran : Dubban Al'umma Na Halartar Sallar Jana'izar Ayatollah Rafsanjani
Jan 10, 2017 06:34A Jamhuriya musulinci ta Iran, dubban daruruwan al'ummar kasar ne ke tururuwa zuwa babban masallacin Juma'a na kasar dake Tehran babban birnin kasar domin halartar sallar jana'izar Ayatollah Hashimi Rafsanjani wanda Allah yayi wa rasuwa a ranar Lahadi data gabata.
-
Amurka Ta Bada Sanarwan Aiko Da Sinadarin Uranium Zuwa Iran Kamar Yadda Ta Yi Alkawari
Jan 09, 2017 17:00Wata majiyar Labarai na gwamnatin Amurka ta bayyana cewa gwamnatin ta aike da danyen sinadarin Uranium zuwa kasar Iran kamar yadda aka cimma yerjejeniya da ita a shekarar da ta gabata
-
Ana Zamen Makoki Na Kwanaki Uku A Iran
Jan 09, 2017 10:54A Jamhuriya musulinci ta Iran an shiga zamen makoki na kwanaki uku bayan rasuwar tsohon shugaban kasar Ayatollah Ali Akbar Hachemi Rafsandjani.
-
Netanyahu Ya Tabbatar Da Cewa Suna Da Wani Shiri Na Boye Tare Da Wasu Larabawa A Kan Iran
Jan 08, 2017 15:46Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Bejamin Netanyahu ya tabbatar da cewa akwai kawance mai karfi tsakanin Isra'ila da wasu gwamnatocin larabawa domin kalubalantar Iran.
-
Iran Ta Bukaci MDD Ta Da Ba Wa Lamarin Musulmin Myammar Muhimmanci
Jan 06, 2017 17:49Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kirayi babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres da ya ba da muhimmanci ga batun mawuyacin halin da musulmin kasar Myammar suke ciki da kuma yin dukkanin abin da ya kamata wajen ganin an fitar da su daga irin wannan halin.
-
Wilayati: Iran Ba Za Ta Watsi Da Gwamnati Da Al'ummar Siriya Ba
Jan 04, 2017 05:53Babban mai ba wa Jagoran juyin juya halin Musulunci shawara kan harkokin kasashen waje, Dakta Ali Akbar Wilayati ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za taba yin watsi da mutane da kuma gwamnatin kasar Siriya ba.
-
Bayanin Majalisar Shawarar Musulunci Ta Iran Akan Cika Shekara Guda Da Shahadar Sheikh Nimr.
Jan 03, 2017 12:10Majalisar Shawarar musulunci ta Iran ta fitar da bayani dangane da zagayowar cika shekara guda da shahadar sheik Nimr ali Nimr na kasar Saudiyya.
-
Jagora: Rashin Kiyaye Dokokin Ubangiji Ita Ce Babbar Matsalar Kasashen Yammaci
Jan 02, 2017 17:52Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar rashin kula da kuma girmama koyarwa ta addini da umurnin Ubangiji, su ne ummul aba'isin din matsalolin da kasashen Yammacin suke fuskanta duk kuwa da irin ci gaban ilimi da suke da su.
-
Iran Ta Karyata Cewa Saudiyyah Ta Bukaci Su Zauna Kan Batun Hajji Mai Zuwa
Jan 02, 2017 13:52Shugaban hukumar alhazai ta kasar Iran Hamid Muhammadi ya karyata batun cewa Saudiyyah ta aike da wasika ga ma'aikatarsa domin gayyatarsu zuwa tattaunawa kan aikin hajji mai zuwa.
-
Ministan Harkokin Wajen Syria Na Gudanar Da Ziyarar Aiki A Tehran
Dec 31, 2016 21:32A yau ne ministan harkokin wajen kasar Syria Walid Mu'allim yake gudanar da wata ziyarar aiki a birnin Tehran, domin ganawa da manyan jami'an gwamnatin kasar Iran.