Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Saudiyyah Ta Ce Tana Son Tattaunawa Da Iran Kan Batun Hajjin Shekara Mai Zuwa

    Saudiyyah Ta Ce Tana Son Tattaunawa Da Iran Kan Batun Hajjin Shekara Mai Zuwa

    Dec 31, 2016 21:27

    Ministan ma’aikatar kula da harkokin aikin hajji a Saudiyya ya ce ya aike da goron gayyata ga bangaren Iran a tattauna dangane da aikin hajjin shekara mai zuwa.

  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Syria Ya Iso Iran Domin Fara Ziyarar Aiki

    Ministan Harkokin Wajen Kasar Syria Ya Iso Iran Domin Fara Ziyarar Aiki

    Dec 31, 2016 12:22

    Isowar Ministan Harkokin Wajen Syrai tare da Shugaban Hukumar Tsaron Kasa

  • Miliyoyin Al'ummar Iran Sun Gudanar Da Jerin Gwanon Tunawa Da Ranar 9 Ga Watan Dey

    Miliyoyin Al'ummar Iran Sun Gudanar Da Jerin Gwanon Tunawa Da Ranar 9 Ga Watan Dey

    Dec 29, 2016 11:50

    Miliyoyin al'ummar Iran ne suka fito kan titunan garuruwa da biranen kasar don gudanar da jerin gwanon tunawa da ranar 9 ga watan Dey, wato 30 ga watan Disamban 2009 ranar da al'ummar kasar suka fito don nuna goyon bayansu ga tsarin Musulunci na kasar a lokacin da makiya suka yi na haifar da fitina bayan zaben shugaban kasar da aka gudanar a shekara ta 2009.

  • Sojojin Iran Sun Ja Kunnen Jiragen Yakin Amurka Da Suka Kusato Wajen Atisayensu

    Sojojin Iran Sun Ja Kunnen Jiragen Yakin Amurka Da Suka Kusato Wajen Atisayensu

    Dec 28, 2016 11:20

    Kakakin atisayen kare sararin samaniyya da dakarun kasar Iran suke gudanarwa a halin yanzu ya bayyana cewar tsawon kwanaki ukun da suka gabata na atisayen, sau 12 suna jan kunnen jiragen yaki da marasa matuka na Amurka da suke kusatowa wajen da ake gudanar da wannan atisayen.

  • Dakarun Iran Sun Fara Wani Gagarumin Atisayen Hadin Gwuiwa

    Dakarun Iran Sun Fara Wani Gagarumin Atisayen Hadin Gwuiwa

    Dec 26, 2016 10:52

    Sojojin kasa na Iran tare da bangaren kare sararin samaniyya na Dakarun Kare Juyin Juya Halin Musulunci na kasar (IRGC) sun fara gudanar da wani atisaye na hadin gwuiwa a kudancin kasar ta Iran daga duk wata barazana ta makiya.

  • Tsaro Da Zaman Lafiya A Kasar Iran Har Ma  YaWuce Kan Iyakokin Kasar

    Tsaro Da Zaman Lafiya A Kasar Iran Har Ma YaWuce Kan Iyakokin Kasar

    Dec 24, 2016 10:53

    Wani babban kwamandan sojojin kasar Iran ya bayyana cewa zaman lafiya da amince a daga cikin Iran har ya kai fiye da kan iyakokin kasar

  • Iran Za Ta Kaddamar Da Wasu Tauraron Dan'Adam Guda Uku

    Iran Za Ta Kaddamar Da Wasu Tauraron Dan'Adam Guda Uku

    Dec 22, 2016 05:49

    Ministan sadarwa da fasaha na kasar Iran ya sanar da cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran na shirin aikawa da wasu sabbin tauraron dan'adam da masanan kasar suka kera zuwa sararin samaniyya a karshen wannan shekara ta hijira shamsiyya da ke karewa a watan Maris mai kamawa.

  • Shugaban Kasar Iran Ya Isa Kasar Armenia A Cikin Shirin Ziyarar Wasu Kasashe A Yankin

    Shugaban Kasar Iran Ya Isa Kasar Armenia A Cikin Shirin Ziyarar Wasu Kasashe A Yankin

    Dec 21, 2016 11:21

    Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya isa kasar birnin Yerevan na kasar Armenia a zangonsa na farko na ziyarar wasu kasashen yankin guda ukku.

  • Taron Ministocin Harkokin Wajen Iran, Rasha Da Turkiyya Kan Rikicin Siriya

    Taron Ministocin Harkokin Wajen Iran, Rasha Da Turkiyya Kan Rikicin Siriya

    Dec 20, 2016 18:21

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran, Rasha da Turkiyya sun fara aiwatar da wani shiri na samo hanya ta diplomasiyya wajen magance rikicin kasar Siriya.

  • Sheikh Kasim: 'Yantar Da Aleppo Ya Rusa Shirin 'Yan Ta'adda

    Sheikh Kasim: 'Yantar Da Aleppo Ya Rusa Shirin 'Yan Ta'adda

    Dec 18, 2016 12:44

    Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana 'yantar da birnin Aleppo daga 'yan ta'adda a matsayin wata babbar nasara, wadda ta kawo karshen mafarkin 'yan ta'adda da masu mara musu baya na kafa wata daular ta'addanci a birnin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS