-
Wasu Yan Majalisar Dokokin Amurka Suna Korarin Hana Kamfanin Boeing Sayarwa Iran Jiragen Sama
May 04, 2016 12:18Wasu yan majalisar dokokin kasar Amurka ukku suna kai kawo don hana katafaren kamfanin kera jiragen sama na
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Jaddada Muhimmancin Alakar Iran Da Kuriya Ta Kudu
May 03, 2016 05:33Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada bukatar ganin alakar jakadanci tsakanin kasashen Iran da Koriya ta Kudu ta ci gaba da gudana a kan tubali mai karko ba tare da tasirantuwa da bakar siyasar Amurka ba.
-
Shugabar Kasar Koriya Ta Kudu Ta Fara Ziyarar Aiki Na Kwanaki A Iran
May 01, 2016 15:31A yau ne shugabar kasar Koriya ta Kudu Park Geun-hye ta iso nan Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, tare da 'yan tawagarta don fara wata ziyara ta kwanaki uku da nufin karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu.
-
Kasar Iran Ta Yi Tofin Allah Tsine Kan Sama Da Fadi Da Dukiyarta Da Amurka Ta Yi
Apr 29, 2016 17:32Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran fadar mulkin kasar Iran yayi tofin Allah tsine kan matakin da gwamnatin Amurka ta dauka na kwashe kudaden ajiyar Iran kimanin biliyan biyu tare da jaddada wajabcin dawo da kudaden.
-
Iran Za Ta Maka Amurka A Kotu
Apr 25, 2016 13:21Iran na shirin maka gwamnatin Amurka a kotu, sakamakon rike wasu daga cikin kudaden kasar ta Iran da Amurka ta yi.
-
Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu Ya Fara Ziyarar Aiki A Iran
Apr 24, 2016 09:38A safiyar yau ne shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma ya fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan da takwararsa na Iran Dakta Hasan Ruhani ya tarbe shi a fadar shugaban kasa da ke arewacin birnin Tehran.
-
Shugaba Ruhani: Iran Ce Ta Hana Yaduwar Ayyukan Ta'addancin Kungiyar Da'esh
Apr 23, 2016 10:25Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana Jamhuriyar Musulunci ta Iran a matsayin ja gabar fada da ta'addanci, yana mai cewa kokarin Iran shi ne ya dakile yaduwar ayyukan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) a yankin gabas ta tsakiya.
-
Na'ibin Limamin Juma'ar Tehran Yayi Allah Wadai Da Kokarin Saudiyya Na Raba Kan Musulmi
Apr 22, 2016 11:17Daya daga cikin mataimakan limamin Juma'ar birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran yayi kakkausar suka da yadda kasar Saudiyya take ci gaba da amfani da kungiyar hadin kan kasashen musulmi wajen rarraba kan al'ummomi da gwamnatocin kasashen musulmin.
-
Tawagar Irakawa Da Suka Yi Tattaki Daga Kasarsu Zuwa Iran Sun Isa Mash'had
Apr 21, 2016 16:21Tawagar Irakawa da suka yi tattaki daga kasarsu zuwa Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun iso birnin Mash'had a daidai ranar bikin tunawa da zagayowar haihuwar shugaban muminai Imam Ali dan Abi-Talib farkon khalifan manzon Allah daga iyalan gidansa tsarkaka {a.s}.
-
An Fara Yakin Neman Zaben Zagaye Na Biyu Na Zaben Majalisar Dokokin Iran
Apr 21, 2016 10:47A safiyar yau Alhamis ne aka bude kofar yakin neman zabe a zagaye na biyu na zaben 'yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran da za a gudanar a ranar 29 ga watan Aprilun nan da muke ciki.