Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Jagora Yayi Watsi Da Sanya Hizbullah Cikin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Saudiyya Da Kawayenta Suka Yi

    Jagora Yayi Watsi Da Sanya Hizbullah Cikin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Saudiyya Da Kawayenta Suka Yi

    Apr 20, 2016 10:48

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayi Allah wadai da kuma kakkausar suka ga bayyana kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon da wasu kasashen larabawa, bisa matsin lamba da cin hancin da kasar Saudiyya ta ba su, suka yi a matsayin kungiyar ta'addanci yana mai cewa kungiyar Hizbullah dai ta kasance abar alfaharin duniyar musulmi.

  • Sabanin Iran da Saudiya riba ce ga Haramcecciyar kasar Isra'ila

    Sabanin Iran da Saudiya riba ce ga Haramcecciyar kasar Isra'ila

    Apr 20, 2016 04:27

    Shugaban Majalisar Fayyace tsarin milki na Iran ya ce Sabanin Kasashen Iran da Saudiya riba ce ga haramcecciyar kasar Isra'ila

  • Kasashen Musulmi Da Dama Ba Su Ji Dadin Bayanin Karshe Na Taron OIC A Istanbul Ba

    Kasashen Musulmi Da Dama Ba Su Ji Dadin Bayanin Karshe Na Taron OIC A Istanbul Ba

    Apr 19, 2016 15:19

    Kasashen musulmi da dama ba su amince da sakamakon zaman taron OIC da aka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya ba, musamman ma kan hankoron kasashen da ke juya taron na neman cin zarafin kasar Iran bisa dalilai na siyasa.

  • Iran Ta Ce Ba Za Ta Rage Yawan Man Fetur Da Take Fitarwa Ba

    Iran Ta Ce Ba Za Ta Rage Yawan Man Fetur Da Take Fitarwa Ba

    Apr 19, 2016 15:16

    Iran ta jaddada matsayinta na kin amincewa da da duk wani mataki na neman ta rage yawan man da take fitarwa zuwa kasuwanninsa na duniya.

  • Janar Pourdestan: Sojojin Iran Za Su Ci Gaba Da Ayyukan Da Aka  Tura Su Yi A Siriya

    Janar Pourdestan: Sojojin Iran Za Su Ci Gaba Da Ayyukan Da Aka Tura Su Yi A Siriya

    Apr 18, 2016 05:21

    Babban hafsan hafsoshin sojin kasa na Iran Birgediya Janar Ahmad Ridha Pourdestan ya bayyana cewar sojojin Iran da suke kasar Siriya a matsayin masu ba wa sojojin kasar shawara za su ci gaba da gudanar da ayyukansu a can a ci gaba da taimakon da suke ba wa sojojin a fadar da suke yi da 'yan ta'adda.

  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Gudanar Bikin Ranar Sojoji

    Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Gudanar Bikin Ranar Sojoji

    Apr 17, 2016 17:50

    Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa; Karfin Jamhuriyar Musulunci ta Iran a fuskar karfin soji baya barazana ga kasashen makobta da na musulmi.

  • Iran Ta Kauracewa Taron OPEC A Doha

    Iran Ta Kauracewa Taron OPEC A Doha

    Apr 17, 2016 10:27

    Kasashe masu arzikin man fetir na duniya na halartar wani taro a birnin Doha na kasar Qatar da nufin tattauna hanyoyin samar da wani tsari na bai daya domin farfado da farashin man daya fadi warwars a kasuwancin duniya.

  • An Cimma Yarjeniyoyi A Bangarori Daban-Daban Tsakanin Iran Da Tarayyar Turai

    An Cimma Yarjeniyoyi A Bangarori Daban-Daban Tsakanin Iran Da Tarayyar Turai

    Apr 17, 2016 03:04

    A ziyarar da babbar jami'ar siyasar wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini take gudanarwa a Tehran, an cimma yarjeniyoyi a bangarori daban-daban tsakanin Iran da kuma kungiyar tarayyar turai.

  • Mogherini: Gwajin Makamai Masu Linzamin Iran, Bai Saba Wa Yarjejeniyar Nukiliya Ba

    Mogherini: Gwajin Makamai Masu Linzamin Iran, Bai Saba Wa Yarjejeniyar Nukiliya Ba

    Apr 16, 2016 17:43

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar Tarayyar Turai Federica Mogherini ta bayyana cewar gwajin makamai masu linzami da Iran ta yi a kwanakin baya bai saba wa yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Iran da manyan kasashen duniya kan shirin nukiliyanta na zaman lafiya ba.

  • Rouhani Yayin Ganawa Da Shugaban Senegal: Makiya Suna Kokarin Raba Kan Al'ummar Musulmi Ne

    Rouhani Yayin Ganawa Da Shugaban Senegal: Makiya Suna Kokarin Raba Kan Al'ummar Musulmi Ne

    Apr 16, 2016 17:29

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana kokari rarraba kan al'ummar musulmi da kuma kirkiro kungiyoyi na 'yan ta'adda a matsayin wasu makirce-makirce guda biyu da makiya suke kulla wa al'ummar musulmi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS