Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Mogherini ta shigo birnin Tehran

    Mogherini ta shigo birnin Tehran

    Apr 16, 2016 05:35

    A safiyar yau, Shugabar siyarar wajen kungiyar tarayyar Turai ta safka a birnin Tehran

  • Tawagar Iran Ta Kaurace Wa Zaman OIC A Istanbul

    Tawagar Iran Ta Kaurace Wa Zaman OIC A Istanbul

    Apr 15, 2016 15:39

    Tawagar Iran ta kaurace wa zaman rufe taron kungiyar kasashen musulmi (OIC) a birnin Istanbul na kasar Turkiya.

  • Ayatollah Jannati: Barzana Ba Za Ta Iya Sanya Iran Ta Mika Wuya Ba

    Ayatollah Jannati: Barzana Ba Za Ta Iya Sanya Iran Ta Mika Wuya Ba

    Apr 15, 2016 14:50

    Wanda ya jagoranci sallar Juma'a a yau a birnin Tehran Ayatollah Jannati ya bayyana cewa; barazana ba za ta taba sanya Iran ta mika wuya ga manufofin siyasar Amurka ba.

  • Jakadan Iran A MDD Ya Jaddada Cewa; Ta'addanci Baya Da Alaka Da Addini Ko Al'umma

    Jakadan Iran A MDD Ya Jaddada Cewa; Ta'addanci Baya Da Alaka Da Addini Ko Al'umma

    Apr 15, 2016 05:09

    Jakadan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa; Masifar ta'addancin da ta kunno kai a wannan zamani bata da wata alaka da addini ko al'umma tare da jaddada neman hanyoyin dakile masifar a duk fadin duniya.

  • Jawabin Rauhani a wajen taron kungiyar hadin kan kasashen Musulmi OCI

    Jawabin Rauhani a wajen taron kungiyar hadin kan kasashen Musulmi OCI

    Apr 14, 2016 15:10

    Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa karfafa alaka da kasashen musulmi shine muhimin abu da Jumhoriyar musulinci ta sanya a gaba

  • Tsohon Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya: Saudiyya Tana Ba Wa Kungiyoyi Masu Adawa Da Iran Makami

    Tsohon Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya: Saudiyya Tana Ba Wa Kungiyoyi Masu Adawa Da Iran Makami

    Apr 14, 2016 05:34

    Tsohon yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya Yarima Muqrin bn Abdul'aziz ya bayyana cewar kasar Saudiyya tana ba wa kungiyoyi masu adawa da Jamhuriyar Musulunci ta Iran da suke kasar Pakistan makamai masu yawan gaske yana mai jan kunnen cewar hakan yana iya zama barazana ga tsaron kasar ta Saudiyya.

  • Iran Ta Yi Watsi Da Kokarin Saudiyya Na Bata Mata Suna A Taron OIC

    Iran Ta Yi Watsi Da Kokarin Saudiyya Na Bata Mata Suna A Taron OIC

    Apr 14, 2016 04:18

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da kuma kakkausar suka ga wani sabon yunkuri na kasar Saudiyya na bata mata suna a taron shugabannin kasashen musulmi na Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi karo na 13 da za a gudanar a yau da gobe a kasar Turkiyya.

  • Dawowar Alaka Tsakanin Babban Bankin Iran Da Bankunan Turai

    Dawowar Alaka Tsakanin Babban Bankin Iran Da Bankunan Turai

    Apr 13, 2016 03:36

    Gwamnan babban bankin kasar Iran ya bayyana cewa an dawo da alaka ta hada-hadar kudade tsakanin babban bankin na kasar Iran da bankunan kasashen turai.

  • Jagora Ya Ja Kunnen Kasashen Turai Saboda Goyon Bayan Ta'addanci Da Wasunsu Suke Yi

    Jagora Ya Ja Kunnen Kasashen Turai Saboda Goyon Bayan Ta'addanci Da Wasunsu Suke Yi

    Apr 12, 2016 17:35

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ja kunnen wasu kasashen turai dangane da irin goyon bayan ayyukan ta'addanci da tsaurin ra'ayi da suke yi wanda ya ce a halin yanzu shika ta fara komawa kan mashekiya.

  • Shugaba Ruhani: Akwai Bukatar Aiki Tare Wajen Fada Da Ta'addanci

    Shugaba Ruhani: Akwai Bukatar Aiki Tare Wajen Fada Da Ta'addanci

    Apr 12, 2016 17:23

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar ayyukan ta'addanci suna ci gaba da zama babbar barazana ga zaman lafiyar dukkanin kasashen duniya, don haka akwai bukatar aiki tare tsakanin kasashen duniya wajen fada da wannan annobar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS