Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

jamus

  • Kasar Jamus Ta Ce Tana Goyon Bayan Yerjejeniyar Nukliya Da Iran

    Kasar Jamus Ta Ce Tana Goyon Bayan Yerjejeniyar Nukliya Da Iran

    Apr 26, 2018 11:53

    Ministan harkokin wajen kasar Jamus ya kara jaddada cewa gwamnatinsa tana goyon bayan yerjejeniyar Nukliyar da aka cimma tare da Iran duk tare da irin adawar da gwamnatin Amurka take da ita.

  • Al'ummomin Duniya Na Yin Allawadai Da Harin Amurka Birtaniya Faransa A Kan Syria

    Al'ummomin Duniya Na Yin Allawadai Da Harin Amurka Birtaniya Faransa A Kan Syria

    Apr 14, 2018 18:21

    Al'ummomin duniya suna ci gaba da yin Allawadai da harin wuce gona da iri da kasashen Amurka, Birtaniya da Faransa suka kaddamar a kan Syria bisa da'awar yin amfani da makamai masu guba, ba tare da wata hujja da ta ginu kan wani bincike ba.

  • Jamus: Wani Mahari Ya Kashe Mutane Da Dama A Garin Münster

    Jamus: Wani Mahari Ya Kashe Mutane Da Dama A Garin Münster

    Apr 07, 2018 18:11

    'Yan sandan Jamus sun ce; Harin da wani mutum ya kai da mota ya yi sanadin mutuwa da jikkatar mutane 33 a garin Münster

  • Jamus Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Mamaye Garin Afrin Na Siriya Da Turkiyya Ta Yi

    Jamus Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Mamaye Garin Afrin Na Siriya Da Turkiyya Ta Yi

    Mar 24, 2018 05:45

    Ministan harkokin wajen kasar Jamus ya bayyana cewa: Jamus ba zata amince da mamaye garin Afrin na kasar Siriya da sojojin gwamnatin Turkiyya suka yi ba.

  • An Sake Zaben Angela Merkel A Matsayin Waziriyar Jamus A Karo Na Hudu

    An Sake Zaben Angela Merkel A Matsayin Waziriyar Jamus A Karo Na Hudu

    Mar 14, 2018 11:06

    'Yan majalisar dokokin kasar Jamus sun zabi Angela Merkel a matsayin waziriya kuma shugabar gwamnatin kasar a karo na hudu mai yiyuwa kuma na karshe na mulkinta a kasar.

  • Sukan Da Jam'iyyun Adawa Na Kasar Jamus Sukewa Gwamnatin Kasar Kan Sayarwa Saudia Da Kawayenta Makamai

    Sukan Da Jam'iyyun Adawa Na Kasar Jamus Sukewa Gwamnatin Kasar Kan Sayarwa Saudia Da Kawayenta Makamai

    Feb 25, 2018 08:10

    Jam'iyyun adawa a kasar Jamus sun yi ta suka kan yadda gwamnatin kasar take sayarwa kasar Sa'udiya da kawayenta a yakin Yemen makamai, duk tare da sanin irin laifuffukan yakin da suke aikatawa a kasar.

  • Siriya : Ana Ci Gaba Da Kiran Tsagaita Wuta A Gabashin Ghouta

    Siriya : Ana Ci Gaba Da Kiran Tsagaita Wuta A Gabashin Ghouta

    Feb 23, 2018 17:00

    Kungiyar Tarayya Turai ta yi kira da babbar murya akan a tsagaita buda wuta a yankin gabashin Ghouta na Siriya, a daidai lokacin da kwamitin tsaro ke shirin kada kuri'a kan samar da shirin tsagaita wuta a wannan yankin.

  • An Bukaci Dakatar Da Kai Hare-Hare A Arewacin Siriya

    An Bukaci Dakatar Da Kai Hare-Hare A Arewacin Siriya

    Feb 16, 2018 06:29

    Ministan harakokin wajen Jamus ya bukaci a dakatar da duk wani motsin soja a arewacin kasar Siriya

  • Kungiyar Tarayar Turai Ta Yi Da Maraba Da Kafa Gwamnatin Hadaka A Jamus

    Kungiyar Tarayar Turai Ta Yi Da Maraba Da Kafa Gwamnatin Hadaka A Jamus

    Feb 08, 2018 17:54

    Magabatan kungiyar tarayar Turai sun jinjinawa 'yan siyasar kasar Jamus kan yarjejjeniyar da suka cimma na kafa gwamnatin hadaka a kasar

  • Yan Sandan Jamus Suna Gudanar Da Samame Domin Kame Masu Fataucin Mutane A Kasar

    Yan Sandan Jamus Suna Gudanar Da Samame Domin Kame Masu Fataucin Mutane A Kasar

    Jan 31, 2018 12:05

    Rundunar 'yan sandan kasar Jamus ta sanar da cewa: Jami'an 'yan sandan kasar sun fara gudanar da samame domin kame mutanen da suke fataucin mutane a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS