Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Dubban hauren Giwa ne aka kona a kasar Kenya

    Dubban hauren Giwa ne aka kona a kasar Kenya

    Apr 30, 2016 17:50

    Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya kaddamar da kona dubban hauren Giwa da na Karkanda a karshen taron koli domin kawo karshen haramtaccen halayyar kashe dabbobin.

  • Yan Adawar Kenya Sun Jaddada Bukatar Rusa Hukumar Zaben Kasar Mai Zaman Kanta

    Yan Adawar Kenya Sun Jaddada Bukatar Rusa Hukumar Zaben Kasar Mai Zaman Kanta

    Apr 25, 2016 17:26

    Shugabannin jam'iyyun adawa a Kenya sun jaddada bukatarsu ta ganin gwamnati ta dauki matakin rusa hukumar zaben kasar tare da maye gurbinta da wasu sabbin ma'aikata kafin lokacin gudanar da zaben shugaban kasa.

  • Shugaban Kenya Ya Yi Kira Zuwa Ga Hadin Kan Kasarsa

    Shugaban Kenya Ya Yi Kira Zuwa Ga Hadin Kan Kasarsa

    Apr 17, 2016 04:22

    Shugtaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta tare da mataimakinsa William Roto sun yi kira zuwa ga sulhu da yafiya a tsakanin al'ummar kasa baki daya.

  • Mayakan Ashabab sun kai hari kan Jami'an 'yan sanda a kasar Kenya

    Mayakan Ashabab sun kai hari kan Jami'an 'yan sanda a kasar Kenya

    Apr 10, 2016 17:18

    'Yan sandar kasar Kenya sun sanar da jikkatar jami'an su uku sanadiyar wani hari da kungiyar Ashabab ta kai a ofishin 'yan sandar Wajir dake kan iykar kasar da Somaliya.

  • Jami'an Tsaron Kenya Suna Cikin Shirin Ko-Ta Kwana Domin Fuskantar 'Yan Ta'adda

    Jami'an Tsaron Kenya Suna Cikin Shirin Ko-Ta Kwana Domin Fuskantar 'Yan Ta'adda

    Mar 01, 2016 04:34

    Jami'an tsaron Kenya suna cikin shirin ko-ta kwana domin fuskantar duk wata barazanar tsaro a duk fadin kasar musamman daga mayakan kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab ta kasar Somaliya da ke makobtaka da kasar ta Kenya.

  • Martanin Gwamnatim Kasar Kenya Kan Labarin Kasashen Sojojin 200 A Somalia.

    Martanin Gwamnatim Kasar Kenya Kan Labarin Kasashen Sojojin 200 A Somalia.

    Feb 26, 2016 04:33

    Kakain ma'aikatar tsaro na kasar Kenya ya bayyana cewa sanarwan da gwamnatin kasar Somalian ta bayar na kissan sojojin kasara Kenya 180 zuwa 200 a kasara ba abin amincewa bana.

  • Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Koka Kan Rashin Hukunta Laifukan Cin Zarafin Mata A Kenya

    Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Koka Kan Rashin Hukunta Laifukan Cin Zarafin Mata A Kenya

    Feb 15, 2016 18:23

    Kungiyoyin kare hakkin bil-Adama sun nuna rashin jin dadinsu kan rashin daukan wani mataki dangane da cin zarafin mata da aka yi a kasar Kenya a shekara ta 2007 a lokacin rikicin zabukan kasar.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS