Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • Buhari: Kwamitin Tsaron MDD Na Bukatar Garambawul

    Buhari: Kwamitin Tsaron MDD Na Bukatar Garambawul

    Sep 26, 2018 06:55

    Shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya na bukatar gyare-gyare a bangarori da dama.

  • Kwamitin Sulhu Ya Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai A Pakistan

    Kwamitin Sulhu Ya Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai A Pakistan

    Jul 15, 2018 11:18

    Kwamitin sulhu na MDD ya yi Allah wadai da kakkausar murya kan harin ta'addancin da aka kai ranar Jumma'a a yankin kudu maso yammacin kasar Pakistan, harin da ya yi ajalin mutum 128 kana wasu 200 kuma suka jikkata.

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Kakaba Takunkumin Hana Sayar Da Makamai Ga Sudan Ta Kudu

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Kakaba Takunkumin Hana Sayar Da Makamai Ga Sudan Ta Kudu

    Jul 14, 2018 18:55

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya kada kuri'ar amincewa da daftarin kudurin neman haramta sayar da makamai ga kasar Sudan ta Kudu.

  • Rasha Ta Hana Kwamitin Tsaron MDD Fitar Da Bayanin Suka Kan Gwamnatin Siriya

    Rasha Ta Hana Kwamitin Tsaron MDD Fitar Da Bayanin Suka Kan Gwamnatin Siriya

    Jul 06, 2018 06:41

    Kasar Rasha ta hana kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya fitar da bayanin suka kan gwamnatin Siriya sakamakon rikicin yankin kudu maso yammacin kasar ta Siriya.

  • Amurka Ta Bukaci Komitin Tsaro Na MDD Ta Dorawa Kasar Iran Takunkumi

    Amurka Ta Bukaci Komitin Tsaro Na MDD Ta Dorawa Kasar Iran Takunkumi

    Jun 28, 2018 11:52

    Mataimakin jakadan Amurka a majalisar dinkin Duniya Jonathan Cohen ya bukaci komitin tsaro na MDD ya dorawa JMI takunkumai don abinda ya kira sharrin Iran a yankin gabas ta tsakiya.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Mai Da Martani Akan Laifukan Haramtacciyar Kasar Isra'ila

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Mai Da Martani Akan Laifukan Haramtacciyar Kasar Isra'ila

    Jun 17, 2018 12:06

    Babban Magatakardar Majalisar Dinkin Duniya Antonio Gutress Ya ce wahalar da al'ummar Gaza suke sha tana nuni da kusantowar yaki

  • Rasha Ta Ce: Dole Ne Kwamitin Tsaron MDD Ya Rage Takunkuminsa Kan Koriya Ta Arewa

    Rasha Ta Ce: Dole Ne Kwamitin Tsaron MDD Ya Rage Takunkuminsa Kan Koriya Ta Arewa

    Jun 15, 2018 11:46

    Jakadan kasar Rasha a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya ce; Bayan da kasar Koriya ta Arewa ta bayyana shirinta na kawo karshen shirye-shiryenta na kera makaman nukiliya, to dole ne a kan kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya dauki matakin rage takunkumin da ya kakaba kan kasar ta Koriya.

  • An Zabi Sabbin Membobin Kwamitin Tsaro Na Wa'adin Shekaru Biyu

    An Zabi Sabbin Membobin Kwamitin Tsaro Na Wa'adin Shekaru Biyu

    Jun 09, 2018 10:42

    Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya zabi kasashen Jamus, Belgium, Afirka ta Kudu, Jamhuriyar Dominica da kuma Indonusiya a matsayin sabbin membobin Kwamitin Tsaro na Majalisar na wa'adin shekaru biyu.

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Kara Tsawon Wa'adin Takunkumin Da Ya Kakaba Kan Sudan Ta Kudu

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Kara Tsawon Wa'adin Takunkumin Da Ya Kakaba Kan Sudan Ta Kudu

    Jun 01, 2018 13:43

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya a zamansa a daren jiya Alhamis ya amince da karin wa'adin takunkumin da ya kakaba kan kasar Sudan ta Kudu.

  • Kwamitin Tsaro Ya Tsawaita Wa'adin Aikin Dakarun Sulhu Na AU A Somaliya

    Kwamitin Tsaro Ya Tsawaita Wa'adin Aikin Dakarun Sulhu Na AU A Somaliya

    May 17, 2018 05:38

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya sake sabunta wa'adin aikin dakarun tabbatar da zaman lafiya na Kungiyar Tarayyar Afirka a kasar Somaliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS