Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • An Tsawaita Aikin Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Kungiyar Tarayyar Afrika A Kasar Somalia

    An Tsawaita Aikin Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Kungiyar Tarayyar Afrika A Kasar Somalia

    May 16, 2018 19:08

    Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya tsawaita wa'adin dakarun tabbatar da zaman lafiya na tarayyar Afrika a kasar Somalia.

  •  Kwamitin Tsaron MDD Ya Gudanar Da Zama Kan Falastinu

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Gudanar Da Zama Kan Falastinu

    May 16, 2018 05:40

    Taron gaggauwa da kwamitin tsaron MDD ya kira kan Falastinu ya watse ba tare da fitar da sakamako ba.

  • Siriya Ta Musanta Yin Amfani Da Makamai Masu Guba

    Siriya Ta Musanta Yin Amfani Da Makamai Masu Guba

    Apr 10, 2018 06:43

    Gwamnatin Siriya ta musanta yin amfani da makamai masu guba a gabashin yankin Ghouta dake Damascus, kuma ta ce zargin da aka yi mata babu kamshin gaskiya.

  • Amurka Ta Hana Kwamitin Tsaron MDD Fitar Da Bayani Kan Zaluncin H.K.Isra'ila

    Amurka Ta Hana Kwamitin Tsaron MDD Fitar Da Bayani Kan Zaluncin H.K.Isra'ila

    Apr 07, 2018 06:28

    Kasar Amurka ta sake daukan matakin hana kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya fitar da bayani kan matakin wuce gona da iri da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta dauka kan al'ummar Palasdinu a yankin Zirin Gaza.

  • Amurka Ta Bai Wa HKK Damar Ci Gaba Da Kashe Palasdinawa.

    Amurka Ta Bai Wa HKK Damar Ci Gaba Da Kashe Palasdinawa.

    Apr 01, 2018 06:37

    Amurka Ta Bai Wa HKK Damar Ci Gaba Da Kashe Palasdinawa.

  • MDD Ta Damu Kan Halin Da Ake Ciki A DRC

    MDD Ta Damu Kan Halin Da Ake Ciki A DRC

    Mar 23, 2018 05:50

    Kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana matukar damuwa sakamakon tabarbarewar yanayin da ake ciki a Jamhuriyar demokaradiyyar Kongo (DRC).

  • An Bukaci Zartar Da Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Siriya

    An Bukaci Zartar Da Yarjejjeniyar Tsagaita Wuta A Siriya

    Mar 17, 2018 06:25

    Kwamitin tsaron MDD ya bukaci a zartar da yarjejjeniyar tsagaita wuta cikin gaggauwa a kasar Siriya

  • Siriya : Amurka Ta Ce Za Ta Dauki Mataki, Idan Kwamitin Tsaro Ya Kasa

    Siriya : Amurka Ta Ce Za Ta Dauki Mataki, Idan Kwamitin Tsaro Ya Kasa

    Mar 13, 2018 05:52

    Amurka ta ce a shirye ta ke ta dauki mataki cikin har da kai hare hare a Siriya, muddun dai kwamitin tsaro na MDD ya kasa akan shirin tsagaita wuta a yankin gabashin Ghouta.

  • Rasha Ta Nuna Goyon Bayanta Na Bawa Afirka Kujerar Din Dindin A Kwamitin Tsaro Na MDD

    Rasha Ta Nuna Goyon Bayanta Na Bawa Afirka Kujerar Din Dindin A Kwamitin Tsaro Na MDD

    Mar 10, 2018 11:51

    Ministan harakokin wajen kasar Rasha ya ce Masco na goyon bayan a bawa Afirka kujerar din dindin a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya.

  • MDD Ta Bukaci A Aiwatar Da Kudirin Tsagaita Wuta A Siriya

    MDD Ta Bukaci A Aiwatar Da Kudirin Tsagaita Wuta A Siriya

    Feb 26, 2018 11:19

    Babban sakataren MDD, Antonio Guteress, ya bukaci da a aiwatar da kudirin tsagaita wuta a Siriya da kwamitin tsaron MDD ya amince da shi a ranar Asabar da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS