Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • Kudirin Kwamitin Tsaron MDD Karo Na 30 Kan Rikicin Kasar Siriya

    Kudirin Kwamitin Tsaron MDD Karo Na 30 Kan Rikicin Kasar Siriya

    Feb 26, 2018 05:54

    A Daren Asabar din da ta gabata, kwamitin tsaron MDD ya aminici da wani kudiri mai lamba 2401 kan rikicin kasar Siriya wanda ya samu amincewar dukkanin manbobin kwamitin 15.

  • Janar Baqeri: Iran Da Siriya Za Su Girmama Kudurin Tsagaita Wuta A Siriya, Amma Za a Ci Gaba Da Fada Da Ta'addanci

    Janar Baqeri: Iran Da Siriya Za Su Girmama Kudurin Tsagaita Wuta A Siriya, Amma Za a Ci Gaba Da Fada Da Ta'addanci

    Feb 26, 2018 05:47

    Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran Manjo Janar Muhammad Baqeri ya bayyana cewar Iran da Siriya za su girmama kudurin tsagaita wuta a Siriya na wata guda da Kwamitin Tsaron MDD ya fitar, to amma za a ci gaba da fada da ta'addancin da suke yi a kasar musamman hare-haren a wajen birnin Damaskus da 'yan ta'adda suke rike da shi.

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Fitar Da Kudiri Kan Tsagaita Wuta A Ghouta Syria

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Fitar Da Kudiri Kan Tsagaita Wuta A Ghouta Syria

    Feb 25, 2018 07:06

    A zaman da kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya gudanar a jiya, ya fitar da kudiri kan tsagaita wuta a wuraren da aka killace 'yan ta'adda a Syria musamman yankin Gouta da ke gabashin birnin Damascus tsawon wata guda.

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Tattauna Matsalolin Da Suke Ci Gaba Da Addabar Kasar Siriya

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Tattauna Matsalolin Da Suke Ci Gaba Da Addabar Kasar Siriya

    Feb 09, 2018 06:37

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya kawo karshen zamansa kan matsalolin da suke ci gaba da addabar kasar Siriya ba tare da daukan wani mataki ba a jiya Alhamis.

  • Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Palastinu

    Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Palastinu

    Jan 25, 2018 06:25

    Mataimakin ministan harakokin wajen Palastinu ya sanar da taron gaggauwa na kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya da zai tattauna kan batun Palastinu.

  • Faransa Ta Bukaci Taron Gaggawa Na Kwamitin Tsaron MDD Game Da Siriya

    Faransa Ta Bukaci Taron Gaggawa Na Kwamitin Tsaron MDD Game Da Siriya

    Jan 21, 2018 19:02

    Bayan shigar kasar Turkiya a yankin Ifrin na arewacin kasar Siriya, kasar Faransa ta bukaci taron gaggauwa na kwamitin tsaron MDD

  • Gwamnatin Sudan Ta Sake Shigar Da Karar Kasar Masar A Gaban Majalisar Dinkin Duniya

    Gwamnatin Sudan Ta Sake Shigar Da Karar Kasar Masar A Gaban Majalisar Dinkin Duniya

    Jan 09, 2018 06:34

    Gwamnatin Sudan ta sake gabatar da kokenta kan kasar Masar a gaban Majalisar Dinkin Duniya tana neman a tilastawa mahukuntan Masar janyewa daga yankunan Sudan da suka mamaye.

  •  Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Zama Kan Kasar Iran

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Zama Kan Kasar Iran

    Jan 06, 2018 06:32

    A daren Jiya Juma'a ne kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya fara gudanar da zama na tattaunawa kan hatsaniyar baya bayan nan da ta faru a kasar Iran.

  • Zarif: Zaman Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasar Iran,  Wani Sabon Kuskure Ne Ga Gwamnatin Amurka

    Zarif: Zaman Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasar Iran, Wani Sabon Kuskure Ne Ga Gwamnatin Amurka

    Jan 06, 2018 06:30

    Ministan harakokin wajen jamhuriyar musulinci ta Iran ya bayyana cewa Zaman kwamitin tsaron MDD kan kasar Iran wani sabon kuskure ne na gwamnatin Trump.

  • Rasha: Yin Zama Na Musamman Na MDD Akan Iran Keta Hurumin Kasa Ne

    Rasha: Yin Zama Na Musamman Na MDD Akan Iran Keta Hurumin Kasa Ne

    Jan 05, 2018 18:54

    a yau juma'a ne dai Amurka ta bukaci kwamitin tsaron majalisar Dinkin Duniya ya yi zaman musamman akan Iran

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS