Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • MDD:Sharadin Farfado Da Kasar Sudan Ta Kudu, Zartar Da Yarjejjeniyar Sulhu

    MDD:Sharadin Farfado Da Kasar Sudan Ta Kudu, Zartar Da Yarjejjeniyar Sulhu

    Jan 02, 2018 06:27

    Mataimakiyar Sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Kan al'amuran wanzar da zaman lafiya ta sanar a jiya Litinin cewa duk wani shiri na farfado da kasar Sudan ta kudu ba zai yiwo ba har sai an zartar da yarjajjeniyar sulhun da aka cimma a shekarar 2015.

  • Kwamitin Tsaro Ya Sake Sanya Wa Koriya Ta Arewa Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami

    Kwamitin Tsaro Ya Sake Sanya Wa Koriya Ta Arewa Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami

    Dec 23, 2017 05:22

    Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya sake sanya wa kasar Koriya ta Arewa wani sabon takunkumi sakamakon sake gwajin makamai masu linzami masu cin dogon zango da kasar ta yi.

  • Amurka Ta Hau Kujerar Naki Dangane Da Kudurin Kwamitin Tsaro Kan Birnin Kudus

    Amurka Ta Hau Kujerar Naki Dangane Da Kudurin Kwamitin Tsaro Kan Birnin Kudus

    Dec 19, 2017 05:35

    Kasar Amurka ta hau kujeran naki dangane da wani kuduri da Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya so fitarwa a daren jiya da nufin kiran gwamnatin Amurka da ta janye matsayar da ta dauka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Kwamitin Tsaron MDD Zai Tattauna Kan Matakin Da Trump Ya Dauka A Kan Birnin Qudus

    Kwamitin Tsaron MDD Zai Tattauna Kan Matakin Da Trump Ya Dauka A Kan Birnin Qudus

    Dec 17, 2017 06:37

    Kwamitin Tsaron MDD ya fara gudanar da bincike kan koken da kasar Masar ta shigar na watsi da sabon kudirin shugaban kasar Amurka Donald Trump kan birnin Qudus.

  • Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Gargadi Bangarorin Da Suke Rikici Da Juna A Sudan Ta Kudu

    Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Gargadi Bangarorin Da Suke Rikici Da Juna A Sudan Ta Kudu

    Dec 15, 2017 12:20

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya gargadi bangarorin da suke rikici da juna a kasar Sudan ta Kudu da su nisanci ci gaba da kunna wutan rikici a yankin.

  • Matsayin Qudus : Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Juyawa Amurka Baya

    Matsayin Qudus : Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Juyawa Amurka Baya

    Dec 09, 2017 05:54

    Kwamitin tsaro na MDD ya maida Amurka saniyar ware dangane da matakin shugaba Donald Trump na ayyana Qudus a matsayin babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya na Isra'ila.

  • Kwamitin Tsaro Zai Gudanar Da Zaman Gaggawa Kan Sanarwar Trump Kan Birnin Qudus

    Kwamitin Tsaro Zai Gudanar Da Zaman Gaggawa Kan Sanarwar Trump Kan Birnin Qudus

    Dec 07, 2017 05:53

    Kwamitin tsaron MDD zai gudanar da wani zama na gaggawa a gobe Juma'a don tattaunawa kan sanarwar da shugaban Amurka Donald Trump yayi na sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila da kuma shirin mayar da ofishin jakadancin Amurka zuwa birnin na Qudus daga Tel Aviv.

  • MDD Ta Kara Yawan Dakarunta Da 900 A Afrika Ta Tsakiya

    MDD Ta Kara Yawan Dakarunta Da 900 A Afrika Ta Tsakiya

    Nov 15, 2017 16:56

    Kwamitin tsaro na MDD, ya amunce da gagarimin rinjaye da karin yawan dakarunsa da 900 da kuma tsawaita aikin tawagar da shekara guda a Jamhuriya Afrika ta Tsakiya.

  • Kasashen Afirka Na Bukatar Kujeru Biyu A Kwamitin Tsaro Na MDD

    Kasashen Afirka Na Bukatar Kujeru Biyu A Kwamitin Tsaro Na MDD

    Nov 12, 2017 05:52

    Wakilin kasar Aljeriya a MDD Mohammed BESSEDIK ya bukaci a gudanar da canji tare da bawa kasashen Afirka kujeru biyu na din din din a kwatinin tsaro na MDD.

  • Kwamitin Tsaro Ya Bukaci Saudiyya Ta Kawo Karshen Killace Yemen

    Kwamitin Tsaro Ya Bukaci Saudiyya Ta Kawo Karshen Killace Yemen

    Nov 09, 2017 05:48

    Kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya a bukaci kawacen da Saudiyya ke jagoranta da ya kawo karshen killacewar da ya yi wa kasar Yemen dake fuskantar barazana yunwa irinta mafi muni a shekarun goma da suka gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS