-
Sayyid Nasrallah: Gwagwarmaya Ta Hana Makiya Cimma Manufofinsu
Oct 03, 2016 08:29Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar kungiyoyin gwagwarmaya sun hana makiyan al'umma cimma manufofin da suke son cimmawa.
-
Jawabin Sayyid Nasrullahi Kan Cikan Shekaru 10 Da Yakin Da H.K.Isra'ila Ta Kaddamar Kan Kasar Lebanon
Aug 13, 2016 13:40Babban sakataren kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da ke kasar Lebanon ya jaddada cewa; Gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila ta sha kashi a yakin kwanani 33 da ta kaddamar kan kasar Lebanon a shekara ta 2006.
-
Kungiyoyin Hizbullahi Da Na Hamas Sun Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka kai Faransa
Jul 15, 2016 12:53A bayanai mabambanta da kungiyoyin gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da na Hamas suka fitar sun yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai birnin Nice na kasar Faransa.
-
Jawabin Sayyid Hasan Nasrull...dangane da Ranar Qudus
Jul 01, 2016 13:39Babban saktaren Kungiyar Hizbull...ta kasar Labnon ya ce manufar Ranar Duniya ta Qudus Raya ambaton Qudus da kuma tunatarwa Al'ummar musulmi alkawarin da suka dauka a kan Qudus
-
Labanon : Sojoji Sun Dakile Harin (IS)
Jun 30, 2016 09:57Rundinar sojin kasar Labanon ta sanar da cafke mambobin kungiyar 'yan ta'ada Da'esh biyar wandanda a cewar ta ke shirin kai hare-hare a cikin kasar.
-
An kai harin ta'addanci a Labanon
Jun 28, 2016 06:52Harin ta'addanci a yankin gabashin Baka'a na kasar Labanon ya yi sanadiyar mutuwa mutane 6 da kuma jikkatar Mutane 19.
-
An kai Harin ta'addanci a Labanon
Jun 27, 2016 05:59Harin ta'addanci a yankin gabashin Baka'a na kasar Labanon ya yi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar Mutane 19.
-
Harin Birnin Beirut Da Tuhume-tuhumce
Jun 13, 2016 03:47Bayan harin ta'addancin da aka kai a birnin Beirut, an fara yin zarge-zargen akan wadanda su ka kai shi.
-
Labanon : An Jiyo Karan Fashewar Wani Abu Mai karfin Gaske A Beyrut
Jun 12, 2016 13:49Rahotanni dake fitowa daga Labonon na cewa an jiyo karan wani abu mai hkarfin gaske a yammacin birnin Beyrout.
-
Kungiyar Hizbull....sun fara kai farmaki kan 'yan ta'addan ISIS a birnin Kalamun na kasar Siriya
Jun 06, 2016 01:06Mayakan Kungiyar Hizbull...a matakin farko sun fara kai farmaki kan 'yan ta'addar ISIS a Jihar Kalamoun na kasar Siriya.