Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Labanon

  • Siriya : Faransa Ta Sanya Takunkumi Kan Wasu Kamfanoni Da Jami'ai 25

    Siriya : Faransa Ta Sanya Takunkumi Kan Wasu Kamfanoni Da Jami'ai 25

    Jan 23, 2018 11:17

    Kasar Faransa ta sanar da kakaba takunkumi kan wasu Cibiyoyi da jami'ai su 25 kan zargin taimakawa shirin Siriya na sarafawa da kuma kera makamai masu guba.

  • Qudus : Matakin Trump, Ayyana Karshen Isra'ila Ne _ Nasrallah

    Qudus : Matakin Trump, Ayyana Karshen Isra'ila Ne _ Nasrallah

    Dec 11, 2017 16:08

    Shugaban Kungiyar Hezbollah ta kasar Labanon, Sayyid Hassan Nasrallah, ya bayyana cewa matakin Trump na Amurka kan ayyana Qudus babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya shelanta kawo karshen Isra'ila ne.

  • Labanon : Hariri Ya Jingine Murabus Dinsa

    Labanon : Hariri Ya Jingine Murabus Dinsa

    Dec 05, 2017 17:21

    Firayi ministan kasar Labanoon, Saad Hariri, ya jingine takardar murabus dinsa, wata guda bayan sanar murabus din tun daga ksar Saudiyya.

  • 'Yan Majalisar Tunusiya Sun Soki Sanarwar Bayan Taron Kungiyar Larabawa Kan Hizbullah

    'Yan Majalisar Tunusiya Sun Soki Sanarwar Bayan Taron Kungiyar Larabawa Kan Hizbullah

    Nov 24, 2017 05:15

    Wani adadi mai yawa na 'yan majalisar dokokin kasar Tunusiya sun yi Allah wadai da sanarwar bayan taron kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa kan kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon suna masu kiran gwamnatin kasar da ta janye amincewar da ta yi da sanarwar.

  • Labanon : Bassil, Ba Zai Halarci Taron Kasashen Larabawa Ba Kan Iran

    Labanon : Bassil, Ba Zai Halarci Taron Kasashen Larabawa Ba Kan Iran

    Nov 19, 2017 10:05

    Ministan harkokin waje na kasar Labanon, Gebrane Bassil, ba zai halarci taron kungiyar kasashen larabawa ba da Saudiyya ta kira kan Iran.

  • Basil: Ba Mu Da Shakku Cikin Cewa Hariri Yana Cikin Mawuyacin Hali

    Basil: Ba Mu Da Shakku Cikin Cewa Hariri Yana Cikin Mawuyacin Hali

    Nov 16, 2017 05:42

    Ministan harkokin wajen kasar Labanon, Gebran Bassil, ya bayyana shakkunsa dangane da halin da firayi ministan kasar Sa'ad Hariri yake ciki a kasar Saudiyya yana mai cewa ci gaba da zaman Haririn a Saudiyya ba tare da dawowa gida ba wani lamari ne mai ban mamaki da tada hankali da ke nuni da cewa lalle ba dai lafiya ba.

  • Labanon : Ana Ci Gaba Da Matsin Lamba Ga Saudiyya Kan Tsare Hariri

    Labanon : Ana Ci Gaba Da Matsin Lamba Ga Saudiyya Kan Tsare Hariri

    Nov 15, 2017 16:11

    Shugaban Michel Ayun, na Labanon na kara matsin lamba ga Saudiyya bisa zarginta da ci gaba da tsare firayi ministan kasar ta Labanon Saad Hariri.

  • Faransa Ta Baiwa Mahukuntar Birin Riyad Wa'adin Karshe Na Sakin Hariri Ya Koma Kasar Sa

    Faransa Ta Baiwa Mahukuntar Birin Riyad Wa'adin Karshe Na Sakin Hariri Ya Koma Kasar Sa

    Nov 14, 2017 18:58

    Majiyoyin labaran kasar Faransa sun habarta cewa shugaban kasar ya bawa mahukuntan saudiya wa'adin karshe na barin piraministan kasar Labnon ya koma kasar sa.

  • Wani Dan Gwagwarmaya A Kasar Aljeriya Ya Zargi Mahukuntan Saudiyya Da Hada Kai Da H.K.Isra'ila

    Wani Dan Gwagwarmaya A Kasar Aljeriya Ya Zargi Mahukuntan Saudiyya Da Hada Kai Da H.K.Isra'ila

    Nov 14, 2017 06:18

    Daya daga cikin 'yan gwagwarmayar Aljeriya da suka yi yakin 'yantar da kasar daga mulkin mallakar kasar Faransa, kuma mamba a kungiyar National Liberation Front ta kasar ya bayyana cewa: Mahukuntan Saudiyya sun hada kai ne da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da nufin wanzar da bakar siyasarsu a yankin gabas ta tsakiya.

  • Hizbullah:  Saudiyya Tana Son Ta Maimaita Yadda Ta Yi Wa Katar Akan Kasar Lebanon

    Hizbullah: Saudiyya Tana Son Ta Maimaita Yadda Ta Yi Wa Katar Akan Kasar Lebanon

    Nov 13, 2017 18:57

    Shugaban majalisar shawara ta kungiyar Hizbullah Sayyid Hashim Safiyyudin ya zargi Saudiyya da tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Lebanon.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS