Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Gwamnatin Rasha Tana Ci Gaba Da Goyon Bayan Khalifah Haftar Na Libiya

    Gwamnatin Rasha Tana Ci Gaba Da Goyon Bayan Khalifah Haftar Na Libiya

    Mar 14, 2017 08:46

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Rasha ya gudanar da zaman tattaunawa da babban kwamandan rundunar sojin Libiya Khalifah Haftar tare da jaddada ci gaba da taimakekkeniya a tsakanin kasashensu.

  • Libya: Makaman Kasar Sun Fada Hannun 'Yan ta'adda.

    Libya: Makaman Kasar Sun Fada Hannun 'Yan ta'adda.

    Mar 11, 2017 15:37

    Cibiyar bincike ta ( CAR) ta ce makaman da kasar Libya ta ke da su kanana da matsaita sun fada hannun 'yan ta'adda.

  • Libya: Bukatar Gudanar Da Manyan Zabuka Cikin Gaggawa.

    Libya: Bukatar Gudanar Da Manyan Zabuka Cikin Gaggawa.

    Mar 08, 2017 08:56

    Shugaban Majalisar Kasar Libya Akilah Salih ya bukaci da a gudanar da zabukan shugaban kasa da na 'yan majalisar cikin gaggawa.

  • 'Yan Majalisar Libya Sun Zargi Qatar Da Turkiya Kan Mara Baya Ga 'Yan Ta'adda

    'Yan Majalisar Libya Sun Zargi Qatar Da Turkiya Kan Mara Baya Ga 'Yan Ta'adda

    Mar 05, 2017 14:03

    Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin kasar Libya sun zargi gwamnatocin kasashen Qatar da Turkiya kan mara baya ga 'yan ta'addan takfiriyya da suka addabi al'ummar kasar.

  • Fira Ministan Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libiya Ya Yi Suka Kan Bangaren Siyasar Da Ke Garin Tabruk

    Fira Ministan Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libiya Ya Yi Suka Kan Bangaren Siyasar Da Ke Garin Tabruk

    Mar 05, 2017 03:31

    Fira ministan gwamnatin hadin kan kasa a Libiya ya yi kakkausar suka kan matakin da bangaren siyasa da ke da zama a garin Tabruk a gabashin kasar dangane da nuna rashin amincewa da shiga tsakanin kasar Masar a kokarin da take yi na warware dambaruwar siyasar kasar ta Libiya.

  • Jami'an Tsaro Italiya Sun Tseratar Da Daruruwan 'Yan Ci Rani Daga Nutsewa Cikin Teku

    Jami'an Tsaro Italiya Sun Tseratar Da Daruruwan 'Yan Ci Rani Daga Nutsewa Cikin Teku

    Mar 03, 2017 03:23

    Jami'an tsaron kasar Italiya da ke gadin iyakokin ruwa na kasar, sun sanar da tseratar da daruruwan 'yan ci-rani daga nutsewa cikin teku bayan da suka baro kasar Libya.

  • Wasu Bakin Haure Sun Mutu A Cikin Babban Akwatin Dibar Kaya Wato Kwantena A Kasar Libiya

    Wasu Bakin Haure Sun Mutu A Cikin Babban Akwatin Dibar Kaya Wato Kwantena A Kasar Libiya

    Feb 23, 2017 13:38

    Majiyar Kungiyar bada agajin gaggawa ta kasa da kasa "Red Cross" ta sanar da cewa: Wasu bakin haure 'yan Afrika 13 sun sheka lahira a kan hanyarsu ta kokarin tsallakawa zuwa kasashen yammacin Turai daga Libiya.

  • An Fidda Gawakin Yan Gudun Hijira 74 A Gabar Tekun Medeteranian A Kasar Libya

    An Fidda Gawakin Yan Gudun Hijira 74 A Gabar Tekun Medeteranian A Kasar Libya

    Feb 21, 2017 13:04

    Kungiyar Red Cresen ta bada agaji a kasar Libya ta bada sanarwan cewa ta gano gawakin yan gudun hijira masu kokarin tsallaka tekun Medeteranian zuwa tarayyar Turai.

  • Shugabannin Kasashen Tunisiya, Masar Da Aljeriya Za Su Taro Kan Rikicin Kasar Libya

    Shugabannin Kasashen Tunisiya, Masar Da Aljeriya Za Su Taro Kan Rikicin Kasar Libya

    Feb 21, 2017 02:24

    kasashen Tuninisya, Masar da kuma Aljeriya sun kira wani taron shugabanninsu a birnin Aljas na kasar Aljeriya domin tattauna matsalar rikicin kasar Libya.

  • Masar, Algeriya, Da Tunisia Ba Su Amince Da Yin Amfani Da Karfin Soji A Kan Libya Ba

    Masar, Algeriya, Da Tunisia Ba Su Amince Da Yin Amfani Da Karfin Soji A Kan Libya Ba

    Feb 20, 2017 13:59

    Minstocin harkokin wajen kasashen Masar, Aljeriya, da kuma Tunisia sun jaddada rashin amincewarsu kan yin amfani da karfin soji domin warware rikicin kasar Libya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS