-
Babban Kwamandan Sojojin Kasar Libya Ya Tuhumi Kasar Turkiya Da Goyon Bayan Yan Ta'adda
Feb 19, 2017 03:10Khalifa Haftar Komandan sojojin kasar Libya A Yankin Gabashin Kasar ya tuhumi gwamnatin kasar Turkiya da tallafawa kungiyoyin yan ta'adda.
-
An Mayar Da Wasu 'Yan Senegal Gida Bayan Hana Su Tsallakawa Turai Daga Libya
Feb 18, 2017 04:24Akalla mutane 170 'yan kasar Senegal da ke nufin tafiya ci rani zuwa kasashen turai ne aka mayar da su gida daga kasar Libya.
-
Kasar Libiya Ta Bukaci Taimakon Soji Daga Kungiyar Tsaro Ta NATO
Feb 16, 2017 14:34Gwamnatin kasar Libiya wacce Majalisar Dinkin Duniya ta amince da ita ta bukaci kungiyar tsaro ta NATO da ta taimaka mata da makamai da kuma horar da sojojin kasar.
-
Shuwagabannin Kasar Libya Sun Kasa Haduwa Da Juna A Kasar Masar
Feb 15, 2017 08:23Wata majiya a kasar Masar ta bayyanawa muryar Jumhuriyar Musulunci ta Iran kan cewa Priministan gwamnatin hadin kan kasar Libya da kuma Janar Khalifa Hatfar shugaban rundunar jojin kasar mai mazauni a Bengazi sun kasa haduwa da juna a birnin Alkahira dun da cewa suna cikin birnin.
-
Takaddama Tsakanin Amurka Da MDD Kan Nadin Bafalastine Wakilin MDD A Libya
Feb 13, 2017 02:33Takun saka tsakanin Amurka da wani bangare ba wai wani sabon abun ne ba musamen idan ya shafi jayaya tsakanin Isra'ila da Palestinu, aman wannan karo takaddamar ta fito fili bayan da MDD ta sanar da nadin wani tsohon Jami'in Palestinu a matsayin wakilinta a Libya.
-
Libya: Mutane 3 Sun Mutu A Sandiyyar Faduwar Wani Jirgin Sama Mai Saukar Angulu.
Feb 12, 2017 08:50Jirgin Saman mai saukar angulu na kasar Libya da ya fadi a yankin Ra'as Naluf, samfurin "m.i. 35" ne a gundumar Sirt.
-
Libya: Mayakan Halifa Haftar Sun kai Hari Akan Cibiyar Sojan Sama A Tsakiyar Kasar Libya.
Feb 10, 2017 07:23Kakakin Sojojin Kasar Libya a karkashin jagorancin Halifa Haftar ya ce Sun kai hari ne akan sansanin sojan saman da ke tsakiyar kasar a jiya alhamis.
-
Fada Ta Barke Tsakanin Yan Bindiga A Kudancin Birnin Tripoli Na Kasar Libya
Feb 09, 2017 12:46Wasu kafafen yada labarai sun bayyana cewa an sami barkewan yaki tsakan yan bindiga masu goyon bayan yan siyasa daban daban a tsakiyar da kuma kudancin birnin Tripoli babban birnin Kasar Libya a jiya Laraba.
-
Libya: Majalisar Dinkin Duniya Ta Jaddada Wajabcin Tattaunawa Don Warare Takaddamar Siyasar Libya.
Feb 09, 2017 08:55Martin Kobler, ya fadawa kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya cewa; A makwanni masu zuwa bangarorin siyasar Libya za su kai ga cimma yarjejeniya ta azo a gani.
-
Sojojin Libiya na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda
Feb 05, 2017 13:08Dakarun tsaron Libiya sun killace 'yan ta'addar IS a tungar su da karshe a birnin Bangazi