Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Wasu Sojojin Libiya Sun Rasa Ransu A Gumurzu Da Mayakan Kungiyar Da'ish

    Wasu Sojojin Libiya Sun Rasa Ransu A Gumurzu Da Mayakan Kungiyar Da'ish

    May 28, 2016 01:11

    Dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnatin Libiya da mayakan kungiyar ta'addanci ta Da'ish ya lashe rayukan sojoji akalla bakwai tare da jikkatan wasu fiye da ashirin da biyar a kusa da garin Sirt.

  • An Kahe Sojojin Kasar Libya 7 Kusa Da Birnin Sirt Da Ke Gabar Ruwa

    An Kahe Sojojin Kasar Libya 7 Kusa Da Birnin Sirt Da Ke Gabar Ruwa

    May 28, 2016 01:10

    Sojojin Kasar Libya 7 ne suka rasa rayukansu a wani gumurzu tsakanin su da mayakan kungiyar Daesh masu kafirta musulmi a kusa da birnin Sirt na kasar.

  • An dage Shari'ar da ake yi wa Sa'adi Ghaddafi

    An dage Shari'ar da ake yi wa Sa'adi Ghaddafi

    May 27, 2016 05:21

    Kotu ta dage shara'ar da ake yiwa Dan tsohon shugaban Kasar Libiya Sa'adi Kaddafi

  • Bakin Haure Da Dama Sun Halaka Sakamakon Nutsewar Kwalerkwalensu A Tekun Libiya

    Bakin Haure Da Dama Sun Halaka Sakamakon Nutsewar Kwalerkwalensu A Tekun Libiya

    May 26, 2016 12:55

    Dakarun bada agajin gaggawa da suke sanya ido a gabar tekun kasar Italiya sun bada labarin mutuwar bakin haure da dama sakamakon kifewar kwalekwalensu a kusa da gabar tekun kasar Libiya.

  • Ana ci gaba da fada a tsakanin Sojoji Da 'yan Da'esh A Kusa da Banighazi.

    Ana ci gaba da fada a tsakanin Sojoji Da 'yan Da'esh A Kusa da Banighazi.

    May 25, 2016 08:11

    Sojojin Libya na fafatawa da 'yan ta'adda a kusa da birnin Banighazi a gabacin kasar.

  • An Dakatar da Wasu Kwale-kwale 7 dauke da 'yan gudun hijra A Libiya

    An Dakatar da Wasu Kwale-kwale 7 dauke da 'yan gudun hijra A Libiya

    May 23, 2016 00:43

    Dakarun tsaron ruwan Libiya sun dakatar da kwale-kwale 7 dauke da dariruwan 'yan gudun hijra a kasar.

  • Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Kashe Tsohon Ministan Ayyuka Na Kasar Libiya

    Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Kashe Tsohon Ministan Ayyuka Na Kasar Libiya

    May 22, 2016 13:05

    Dauki ba dadi tsakanin rundunar sojin gwamnatin hadin kan kasa a Libiya da mayakan kungiyar ta'addanci ta Da'ish ya lashe ran tsohon ministan ayyukan kasar a yammacin kasar Libiya.

  • Bukatar Gwamnatin hadin kan 'yan kasa ta Libiya ga Kungiyoyin kasa da Kasa

    Bukatar Gwamnatin hadin kan 'yan kasa ta Libiya ga Kungiyoyin kasa da Kasa

    May 19, 2016 09:35

    Sabuwar Gwamnatin Libiya ta bukaci kungiyoyin kasa da kasa da su ba su cikekken goyon baya wajen samun makamai.

  • Libya : An Kashe Sojojin Gwamnatin hadaka 32

    Libya : An Kashe Sojojin Gwamnatin hadaka 32

    May 19, 2016 06:41

    A Libiya adadin sojojin gwamnatin hadaka na kasar da suka mutu a wani harin da aka kai da mota da kuma fafatawa da 'yan ta'adan IS ya kai 32.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Sanar Da Goyon Bayanta Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar Libiya

    Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Sanar Da Goyon Bayanta Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar Libiya

    May 19, 2016 00:55

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta sanar da goyon bayanta ga sabuwar gwamnatin hadin kan kasa da aka kafa a kasar Libiya da nufin tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin basasar da ke faruwa a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS