-
Rikicin Kasar Libiya Na Baya-Bayan Nan Ya Lashe Rayukan Mutane Fiye Da Sittin
Sep 05, 2018 14:31Dauki ba dadi tsakanin kungiyoyi masu dauke da makamai a birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya a cikin mako guda kacal ya lashe rayukan mutane fiye da 60 tare da jikkata wasu 159 na daban.
-
Libya: Kungiyoyin Da Suke Dauke Da Makamai Sun Cimma Yarjejeniyar Tsgaita Wuta
Sep 05, 2018 07:19Majiyar Majalisar Dinkin Duniya Ta Sanar Da Cimma Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Yaki A Libya
-
Libya: Fiye Da Iyalai 1800 Ne Suka Tsere Daga Birnin Tripoli
Sep 05, 2018 04:55Gwamnatin kasar Libya ta sanar da cewa, fiye da iyalai 1800 ne suka tsere daga birnin Tripoli, sakamakon tashe-tashen hankulan baya-bayan nan.
-
An Sanya Dokar Ta Bace A Libiya
Sep 03, 2018 06:48hukumomin birnin Tripoli sun sanya dokar ta bace sandiyar tashin hanakali da ya auku a birnin
-
Fursinoni Kimani 400 Ne Suka Gudu Daga Wani Gidan Yari A Birnin Tripoli Na Kasar Libya
Sep 03, 2018 02:05Fursinoni a gidan yarin Ain Zara a cikin birnin Tripoli na kasar Libya kimani 400 suka fice daga gidan yarin a dai dai lokacinda fada ta barke tsakanin kungiyoyi dauke da makamai a cikin birnin.
-
An Kafa Dokar Hana Zirga-Zirga A Birnin Tripoli Na Libya
Sep 02, 2018 13:10Majalisar shugabancin kasar Libya ta sanar da kafa dokar hana zirga-zirga a ciki birnin Tripoli.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Kawo Karshen Fadace-Fadace A Kasar Libya Cikin Gaggawa
Sep 02, 2018 06:36Babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya Antonio Gutrres ya yi kiran na ganin an tsaida fadan da ake yi a tsakanin masu dauke da makamai a gefen birnin Tripoli
-
Libya: An Cimmma Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta Tsakanin 'Yan Bindiga
Sep 01, 2018 08:28Gwamnatin hadin kan kasa a Libya ta sanar da cewa an cimma matsaya kan dakatar da bude wuta a tsaanin kungiyoyin da suke dauke da makamai a birnin Tripoli fadar mulkin kasar.
-
Libya: Kungiyar "Red Cross" Ta Yi Gargadi Akan Tabarbarewar Rayuwar Mutane A Tripoli
Aug 31, 2018 14:22Kungiyar Agaji ta kasa da kasa ta Red Cross ta fitar da bayani a yau juma'a tana cewa; Ta tuntubi dukkanin bangarorin da suke fada da juna domin isar da kayan agaji ga mabukata
-
Fira Ministan Libiya Ya Bayyana Mamakin Gwamnatinsa Kan Yadda Rikicin Birnin Tripoli Ya Tsananta
Aug 31, 2018 08:18Fira ministan gwamnatin hadin kan kasar Libiya ya bayyana mamakin gwamnatin kasar kan yadda rikicin birnin Tripoli fadar mulkin kasar ya dauki tsawon kwanaki tare da lashe rayukan jama'a masu yawa.