Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ma'aikatar harkokin waje

  • Iran Ta Mayar Da Martani Kan Rahoton Amurka Na Kare Hakkin Bil Adama

    Iran Ta Mayar Da Martani Kan Rahoton Amurka Na Kare Hakkin Bil Adama

    Mar 14, 2019 16:58

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya mayar da martani kan rahoton Amurka na shekara-shekara kan kare hakkokin bil adama a kasashen duniya.

  • Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Mayar Da Martani Kan Takunkumin Amurka

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Mayar Da Martani Kan Takunkumin Amurka

    Nov 03, 2018 19:11

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta mayar da martani dangane da sabbin takunkuman da gwamnatin kasar Amurka ta kakba wa kasar ta Iran.

  • Aljeriya Ta Yi Kakkausar Suka Kan Kisan kiyashin Da Isra'ila Ta Ke Yi Kan Falastinawa

    Aljeriya Ta Yi Kakkausar Suka Kan Kisan kiyashin Da Isra'ila Ta Ke Yi Kan Falastinawa

    Aug 11, 2018 19:20

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Aljeriya ya bayyana hare-haren da Isra'ila take kaddamarwa kan yankin zirin Gaza da cewa ayyukan yaki ne a kan fararen hula marassa kariya.

  • Somalia: Jami'an Tsaro Sun Kai Wa Mataimakin Ministan Harkokin Waje Farmaki

    Somalia: Jami'an Tsaro Sun Kai Wa Mataimakin Ministan Harkokin Waje Farmaki

    Aug 04, 2018 19:09

    Jami'an 'yan sandan kasar Somalia sun kaddamar da farmaki a kan babban ginin ma'aikatar harkokin wajen kasar da ke cikin birnin Magadishou fadar mulkin kasar, inda suka yi awon gaba da mataimakin ministan harkokin wajen kasar.

  • Gwamnatin Kasar Iran Ta Yi Allahwadai Da Kisan Kiyashin Da Saudiya Take Yi A Yemen

    Gwamnatin Kasar Iran Ta Yi Allahwadai Da Kisan Kiyashin Da Saudiya Take Yi A Yemen

    Aug 03, 2018 19:03

    Gwamnatin kasar Iran ta yi allawadai da kisan kiyashin da jiragen yakin saudia da kawayenta suke ci gaba da yi a kasar Yemen.

  • Qassemi: Amurka Za Ta Yi Nadamar Ficewa Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    Qassemi: Amurka Za Ta Yi Nadamar Ficewa Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    May 07, 2018 11:11

    Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Bahram Qassemi, ya bayyana cewar Amurka za ta yi nadama mai girma matukar ta fice daga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da Iran.

  • Kasar Masar Ta Yi Watsi Da Zargin Da Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kanta

    Kasar Masar Ta Yi Watsi Da Zargin Da Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kanta

    Mar 08, 2018 19:01

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta yi kakkausar suka kan Kwamitin Kolin Kula da Kare Hakkin Bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya dangane da rahoton da ya fitar kan kasarta.

  • Iran Ta Musanta Fara Tattaunawa Da Kasashen Turai Kan Tasirinta A Gabas Ta Tsakiya

    Iran Ta Musanta Fara Tattaunawa Da Kasashen Turai Kan Tasirinta A Gabas Ta Tsakiya

    Mar 04, 2018 05:52

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta musanta rahotannin da ke cewa Iran din ta fara tattaunawa da wasu kasashen Turai dangane da irin tasirin da take da shi da kuma rawar da take takawa a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Qassemi: Iran Ba Za Taba Ja Da Baya Wajen Kara Karfin Kariyar Da Take Da Shi Ba

    Qassemi: Iran Ba Za Taba Ja Da Baya Wajen Kara Karfin Kariyar Da Take Da Shi Ba

    Feb 04, 2018 05:41

    Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen kasar Iran, Bahram Qassemi, ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za ta taba ja da baya komai kashinsa ba daga hakkin da take da shi na karfafa irin karfin kare kanta da take da shi ba.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Sanarwar Trump Na Bayyanar Kudus A Matsayin Helkwatar 'Isra'ila'

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Sanarwar Trump Na Bayyanar Kudus A Matsayin Helkwatar 'Isra'ila'

    Dec 07, 2017 05:54

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na mayar da ofishin jakadancin Amurka birnin Quds a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila yana tana mai cewa hakan wani lamari ne da zai kunna wutar sabon boren intifada a kasar Palastinun.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS