Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

makami mai linzami

  • Sayyid Nasrullah: Kulla Alakoki Da Isra'ila Ya Kara Fito da Fuskokin Munafukai A Fili

    Sayyid Nasrullah: Kulla Alakoki Da Isra'ila Ya Kara Fito da Fuskokin Munafukai A Fili

    Nov 10, 2018 19:01

    Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa; kulla alakoki da Isra'ila da wasu daga cikin kasashen larabawa suke ta yi a yanzu, ya kara fito da fusakun munafukai a fili.

  • Dakarun Ansarullah Sun Kaddamar Da Wasu Sabbin Makamai Masu Linzami

    Dakarun Ansarullah Sun Kaddamar Da Wasu Sabbin Makamai Masu Linzami

    Oct 29, 2018 05:54

    Dakarun kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen sun sami nasarar harba wani makami mai linzami mai cin gajeren zango da suka kaddamar da shi a ranar Asabar din da ta gabata, inda suka harba shi kan wasu sansanin sojojin haya na kasashen waje da suke goyon bayan Saudiyya a Yemen.

  • Isra'ila Ta Kai Hare-Hare Da Makamai Masu Linzami A Kan Kasar Syria

    Isra'ila Ta Kai Hare-Hare Da Makamai Masu Linzami A Kan Kasar Syria

    Sep 16, 2018 07:07

    A daren jiya Asabar ne haramtacciyar kasar Isra'ila ta harba makamai masu linzami a kan filin sauka da tashin jiragen sama na birnin Damascus fadar mulkin kasar Syria, amma makaman kariya na rundunar sojin Syria sun kakkabo su.

  • Makaman Kariyar Siriya Sun Kakkabo Wasu Makamai Masu Linzami Da Aka Harbo Kusa Da Homs

    Makaman Kariyar Siriya Sun Kakkabo Wasu Makamai Masu Linzami Da Aka Harbo Kusa Da Homs

    May 25, 2018 05:26

    Makaman kariya na kasar Siriya sun kakkabo da kuma dakile wasu hare-hare da makamai masu linzami da aka kawo kan wani filin jirgin sama da ke kusa da garin Homs da ke yammacin kasar, kasa da kwana guda bayan wasu hare-hare da makamai masu linzamin da Amurka da kwayenta suka kai wasu sansanonin sojin kasar a garin Dayr al-Zawr.

  • Dakarun Yemen Sun Kai Hari Da Makamai Masu Linzami Kan Sansanin Sojin Saudiyya

    Dakarun Yemen Sun Kai Hari Da Makamai Masu Linzami Kan Sansanin Sojin Saudiyya

    May 25, 2018 05:24

    Dakarun kasar Yemen tare da daukin dakarun sa kai na kasar sun kai wani hari kan sansanin sojin kasar Saudiyya da ke Najran da ke kudancin kasar Saudiyyan a matsayin mayar da martani ga ci gaba da har-haren wuce gona da iri da Saudiyyan da kawayenta suke kai wa al'ummar Yemen.

  • Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Ministan Harkokin Wajen Faransa

    Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Ministan Harkokin Wajen Faransa

    Jan 23, 2018 05:14

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewar ba za ta yi wata tattaunawa don cimma yarjejeniyar kan shirinta na makamai masu linzami da kasashen Turai ba tana mai cewa shirinta na kare kai lamari ne da ya shafi cikin gidanta da ba za ta taba bari wani ya tsoma mata baki cikinsa ba.

  • Kungiyar Ansarullah Ta Yemen Ta Sake Kai Wa Saudiyya Hari Da Makami Mai Linzami

    Kungiyar Ansarullah Ta Yemen Ta Sake Kai Wa Saudiyya Hari Da Makami Mai Linzami

    Dec 19, 2017 18:59

    Dakarun Kungiyar Ansarullah Ta kasar Yemen sun sanar da cewa za su yi ruwan makamai masu linzami a kan masarautar saudiya

  • MDD Ta Yi Watsi Da Kalaman Jakadiyar Amurka A Majalisar Kan Iran

    MDD Ta Yi Watsi Da Kalaman Jakadiyar Amurka A Majalisar Kan Iran

    Dec 15, 2017 15:38

    Mataimakin kakakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Farhan Haq, ya bayyana cewar babu wata hujja da take tabbatar da cewa makamai masu linzamin da dakarun kasar Yemen suka harba cikin Saudiyya kirar Iran ne kuma Iran ce ta ba su.

  • Antonio Guterres Ya Ce Makami Mai Linzami Da Aka Harba Cikin Kasar Saudiyya Ba Kirar Iran Ba Ce

    Antonio Guterres Ya Ce Makami Mai Linzami Da Aka Harba Cikin Kasar Saudiyya Ba Kirar Iran Ba Ce

    Dec 12, 2017 12:01

    Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Babu wani dalili ko hujja da za a dogara da ita kan cewa makami mai linzami da aka harba daga kasar Yamen zuwa filin jirgin saman Sarki Khalid na Saudiyya kirar kasar Iran ce.

  • Martani Game Da Sabon Gwajin Makami Mai Linzami Korea ta Arewa

    Martani Game Da Sabon Gwajin Makami Mai Linzami Korea ta Arewa

    Nov 29, 2017 06:23

    Sabon gwajin makami mai linzami na korea ta arewa ya ci karo da martanin Amurka da kawayenta

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS