-
Yemen : Kungiyar Kiristoci A Faransa Ta Yi Tir Da Sayar Wa Saudiyya Makammai
Feb 23, 2018 14:49Kungiyar Kiristoci dake yaki da cin zarafin jama'a ta (ACAT) a Faransa, ta yi allawadai da matakin Faransa na sayar wa kawancen kasashen Larabawa dake yaki a Yemen da makamai.
-
Sojojin Masar sun kashe 'Yan Ta'adda Fiye Da Saba'in A Yankin Sina Ta Arewa Na Kasar
Feb 23, 2018 02:07Kakakin rundunar sojin Masar ya sanar da cewa: Tun daga farkon wannan shekara ta 2018 zuwa yanzu; sojojin kasar sun kashe 'yan ta'adda da yawansu ya kai 71 a yankunan lardin Sina da ke arewacin kasar.
-
An Yanke Wa Mutane 21 Hukumcin Kisa A Masar Saboda Kokarin Kai Hare-Haren Ta'addanci
Feb 22, 2018 14:11Wata kotu a kasar Masar, a yau Alhamis din nan, ta yanke wa wasu mutane 21 ciki kuwa har da wasu guda 16 a bayan idanuwansu hukuncin kisa saboda laifin hada bama-bamai da shirin kai hare-hare kan kayayyakin gwamnati da na al'umma a kasar, bugu da kari kan kasantuwa cikin haramtacciyar kungiya da kuma yada tsaurin ra'ayin addini.
-
An Kashe Yan Ta'adda 4 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar
Feb 21, 2018 08:16Majiyar jami'an tsaro a yankin Sinaa na kasar Masar ta bada labarin kissan yan ta'adda 4 a yankin a yau Laraba.
-
Masar: Gwamnati Ta Shigar Da Shunan Abul Futuhu A Cikin Jerin Sunayen 'Yan Ta'adda
Feb 20, 2018 15:32A yau talata ne mahukuntan Masar suka shigar da sunan shugaban jam'iyyar "Misra Kawiyya' cikin jerin sunayen 'yan ta'adda.
-
Sharuddan Gwamnatin Masar Kan Shigar Da Iskar Gas Daga Haramtacciyar Kasar Isara'ila
Feb 20, 2018 08:29Ministan makamashi na kasar Masar ya bayyana sharudda guda ukku na amincewa wasu kamfanoni masu zaman kansu shigar da Iskar gas daga haramtacciyar kasar Isara'ila.
-
Sojojin Masar Sun Yi Luguden Wuta Kan Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Na Kasar
Feb 19, 2018 14:48Rundunar sojin Masar ta sanar da kashe 'yan ta'adda 15 a hare-haren da ta kaddsamar kan maboyarsu a yankin Sina na kasar.
-
An Dage Taron Kasashe 3 A kan Madatsar Ruwan Habasha
Feb 18, 2018 05:13Ma'aikatar harkokin Wajen kasar Sudan ce ta sanar da dage taron wanda zai kunshi Sudan din da Habasha da kuma Masar.
-
Shugaban Kasar Masar: Za A Ci Gaba Da Kai Hari A Yankin Sina Har Zuwa Murkushe 'Yan Ta'adda
Feb 18, 2018 05:12shugaban kasar ta Masar Abdulfattah al-Sisy ne ya furta haka yana mai karawa da cewa; Sai idan tsaro ta dawo a cikin dukkanin kasar ta Masar sannan za a daina kai harin.
-
Masar : An Hallaka Masu Da'awar Jihadi 7 A Yankin Sina
Feb 17, 2018 10:44Rundinar sojin kasar Masar ta sanar da kashe 'yan tada kayar baya bakwai a ci gaba da farmakin data kaddamar a yankin Sina, da nufin tsarkake shi daga duk wata barazanar ta'addanci.