-
Masar Ta Dage Takunkumin Bayar Da Visa Ga 'Yan Kasar Qatar
Nov 23, 2017 08:15Ministan cikin gidan kasar Masar ya bayar da umarnin dage takunkumin bayar da visar gaggauwa ga 'yan kasar Qatar.
-
Kungiyoyi Da Jam'iyyun Siyasa A Masar Sun Yin Allah Wadai Da Matsayar Kungiyar Arab League
Nov 22, 2017 03:30Kungiyoyi da jam'iyyun siyasa da dama a kasar Masar sun yi Allah wadai da matakin da kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta dauka kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kungiyar Hizbullahi ta kasar Lebanon.
-
An Yi Gargadi Kan Hatsarin Komawar 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Kasashen Arewacin Afrika
Nov 16, 2017 14:06Ministocin harkokin wajen kasashen Aljeriya, Masar da Tunusiya sun yi gargadi kan hatsarin komawar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish kasashensu da suke nahiyar arewacin Afrika.
-
Sojojin Masar Sun Kashe Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Lardin Sina Ta Arewa
Nov 16, 2017 14:05Rundunar sojin Masar ta sanar da cewa: Sojojin kasar sun kashe wasu gungun 'yan ta'adda uku a wani samame da suka gudanar a lardin Sina ta Arewa.
-
Kotun Daukaka Kara A Masar Ta Tabbatar Hukumar Daurin Rai Da Rai Kan Jagororin Ikhwan
Nov 16, 2017 02:13Kotun daukaka kara a kasar Masar ta tabbatar da hukumcin daurin rai da rai da aka yanke wa jagoran kungiyar Ikhwanul Muslimin ta kasar Muhammad Badie da wasu manyan jami'an kungiyar saboda rikicin da ya faru a kasar a ranar 5 ga watan Yunin 2013.
-
Darul Iftah Masar: Ayyukan Kungiyar Daesh A Internet Ya Ragi
Nov 14, 2017 08:19Majalisar bada fatawa ta malaman addini wacce ake kira Darul-Ifta ta masar Masar ta bada sanarwan cewa yawan ayyukan kungiyar yan ta'adda ta Daesh a cikin yanar gizo ya ragu.
-
Jiragen Yakin Kasar Masar sun Yi Luguden Wuta Kan Motocin Masu Fasakwabrin Makamai
Nov 12, 2017 08:19Jiragen yakin kasar Masar sun yi luguden wuta kan motoci 10 dauke da makamai ta barauniyar hanya zuwa cikin kasar daga kasar Libya.
-
Masar: Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'adda Masu Yawa
Nov 11, 2017 03:24A wata sanarwa da sojojin na Masar suka fitar ta kunshi cewa; Sun kashe 'yan ta'addar da dama ne a harin da suka kai wa garin Sheikh Zuweid da ke arewacin Sinaa.
-
Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Kaddamar Da Harin Wuce Gona Da Iri A Yankin Sina Na Masar
Nov 10, 2017 15:29Majiyar tsaron Masar ta sanar da cewa: Wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish sun kaddamar da harin wuce gona da iri a lardin Sina ta Arewa, inda suka kashe mutane goma.
-
Masar Ta Bayyana Damuwarta Da Shigar Yan Ta'addan Daesh Kasar Libya Daga Iraqi Da Siriya.
Nov 10, 2017 02:47Shugaban kasar Masar Abdul Fata Assisi ya ja kunnen shuwagabannin kasar Libya da su yi hattara kan shigowar yan ta'adda ta kungiyar Daesh wadanda aka kora daga kasashen Iraqi da siria zuwa kasar ta Libya