Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Jami'ar Al-Azhar Ta Yi Allah Wadai Da Wulakanta Musulunci Da Wasu Tashoshin Television Na kiristoci Suke Yi A Kasar

    Jami'ar Al-Azhar Ta Yi Allah Wadai Da Wulakanta Musulunci Da Wasu Tashoshin Television Na kiristoci Suke Yi A Kasar

    Jun 11, 2016 07:24

    Wani mai magana da yawon Jami'an Al-Azhar ta kasar Masar ya nuna takaicinsa da yadda wasu tashoshin Television na Kiristoci a kasar suke wulakanta addinin musulunci da musulmi a cikin shirye shiryensu.

  • Wata Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Malamin Addini

    Wata Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Malamin Addini

    Jun 05, 2016 12:36

    Majiyar wata kotu a birnin Eskandaria na kasar Masar ta bayyaba cewa an yanke hukuncin kisa kan wani malamin addini a birnin.

  • Wata Kotu A Kasar Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Mutane 187

    Wata Kotu A Kasar Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Mutane 187

    Jun 02, 2016 23:54

    Wata kotun soje a kasar Masar ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan mutane 187 masu adawa da gwamnatin kasar.

  • An Kama Wani Dan Sandan Saudiyya A Masar Bisa Zargin Fyade Wa Wata Karamar Yarinya

    An Kama Wani Dan Sandan Saudiyya A Masar Bisa Zargin Fyade Wa Wata Karamar Yarinya

    Jun 02, 2016 12:47

    Rahotanni daga kasar Masar sun bayyana cewar jami'an tsaron kasar sun kama wani dan sandan kasar Saudiyya bisa zargin da ake masa na yin fyade wa wata yarinya 'yar shekaru 10 a duniya a wani yanki na shakatawa a kasar.

  • An Gano Bakin Akwati Na Jirgin Fasinjar Kasar Masar A Cikin Tekun Medeteranian

    An Gano Bakin Akwati Na Jirgin Fasinjar Kasar Masar A Cikin Tekun Medeteranian

    Jun 01, 2016 12:47

    An gano bakin akwati wanda yake daukan dukkan abinda yake faruwa cikin jirgi na jirgin fasinjar kasar Masar EgyptAir da ya fadi a cikin tekun Medeteranian.

  • Masar: An kashe Sojojin Gwamnati Shida.

    Masar: An kashe Sojojin Gwamnati Shida.

    Jun 01, 2016 03:30

    Wani Bom da ya tashi a masar ya ci rayukan sojoji 6.

  • Kotu A Masar Ta Daure Tsohon Shugaban Kungiyar Ihwan Daurin Rai Da Rai A Kurkuku

    Kotu A Masar Ta Daure Tsohon Shugaban Kungiyar Ihwan Daurin Rai Da Rai A Kurkuku

    May 30, 2016 14:53

    Kotun da ke shari'ar manyan laifuka a Masar ta yanke hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan tsohon shugaban kungiyar Ihawan ta Muslim Brootherhood tare da wasu mukarrabansa 35 bayan samunsu da laifi a kunna wutan hargitsi da ya janyo hasarar rayuka a shekara ta 2013.

  • Kotu A Masar Ta Daure Tsohon Shugaban Kungiyar Ihwan Daurin Rai Da Rai A Kurkuku

    Kotu A Masar Ta Daure Tsohon Shugaban Kungiyar Ihwan Daurin Rai Da Rai A Kurkuku

    May 30, 2016 13:30

    Kotun da ke shari'ar manyan laifuka a Masar ta yanke hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan tsohon shugaban kungiyar Ihawan ta Muslim Brootherhood tare da wasu mukarrabansa 35 bayan samunsu da laifi a kunna wutan hargitsi da ya janyo hasarar rayuka a shekara ta 2013.

  • An Kashe 'Yan ta'adda Masu Yawa A Masar

    An Kashe 'Yan ta'adda Masu Yawa A Masar

    May 26, 2016 07:34

    Majiyar Tsaron Masar ta tabbatar da kashe masu dauke da makamai a gabacin kasar.

  • Wata Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Zargi Kasar Masar Da Murkushe Yan Adawa

    Wata Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Zargi Kasar Masar Da Murkushe Yan Adawa

    May 26, 2016 01:04

    Wata kungiyar kare hakkin bil'adama ta zargi gwamnatin kasar Masar da murkushe matasa masu adawa da gwamnatin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS