Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Masana'artar Yawon Shakatawa Na Kasar Masar Ta Sami Matsala Bayan Faduwar Jirgin Samar Kasar

    Masana'artar Yawon Shakatawa Na Kasar Masar Ta Sami Matsala Bayan Faduwar Jirgin Samar Kasar

    May 24, 2016 11:00

    Masana'artar yawon bude ido ko yawon shakatawa a masar tana fama da matsaloli.

  • Paparoma Yayi Wata Ganawar Karfafa Alaka Da Shugaban Jami'ar Azhar Sheik Ahmad Tayyib

    Paparoma Yayi Wata Ganawar Karfafa Alaka Da Shugaban Jami'ar Azhar Sheik Ahmad Tayyib

    May 23, 2016 13:57

    Rahotannin daga fadar Vatican, helkwatar mabiya darikar Katolika ta duniya sun bayyana cewar Fafaroma Francis, shugaban mabiya darikar Katolikan yayi wata tattaunawa da shugaban jami'ar Al-Azhar ta kasar Masar Sheikh Ahmad Tayyib a fadar Vatican, domin kyautata alaka tsakanin manyan addinan biyu da kuma batun fada da ta'addanci.

  • Wata Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Masu Adawa Da Juyin Mulki A Kasar

    Wata Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Masu Adawa Da Juyin Mulki A Kasar

    May 22, 2016 13:40

    Wata kotu a Masar ta yanke hukuncin kisa da kuma dauri a gidan kurkuku na tsawon rai da rai kan mutane 17 da ake zargi da hannu a zanga-zangar nuna kiyayya da juyin mulki da sojoji suka yi a kasar a shekara ta 2013.

  • Ana Ci Gaba Da Samun Bayanai Dangane Da Jirgin Fasinjan Masar Da Yayi Hatsari

    Ana Ci Gaba Da Samun Bayanai Dangane Da Jirgin Fasinjan Masar Da Yayi Hatsari

    May 21, 2016 00:42

    Gwamnatin kasar Masar ta sanar da cewa sojojin ruwan kasar sun gano sassan jikin mutane da na jirgin sama bugu da kari kan kayayyakin mutanen da suke cikin jirgin fasinjar kasar da ya bace ranar Alhamis din da ta gabata lamarin da ke kara nuni da cewa jirgin ya fado ne a Tekun Meditireniya.

  • Babu Wata Shaida Da Ta Tabbatar Da Cewa Faduwar Egypt Air 804 Aikin Ta'addancin Ne.

    Babu Wata Shaida Da Ta Tabbatar Da Cewa Faduwar Egypt Air 804 Aikin Ta'addancin Ne.

    May 20, 2016 13:07

    Majiyar harkokin tsaro a birnin Paris na kasar Faransa ta bayyana cewa babu wata

  • An Gano Tarkacen Jirgin EgyptAir

    An Gano Tarkacen Jirgin EgyptAir

    May 20, 2016 05:08

    Rundinar sojin kasar ta sanar da gano takarcen jirgin saman EgyptAir wanda ya fada a tekun Bahar Rum da jijibin safiyar Alhamis.

  • A kwai yiyuwar cewa a kwai hanun 'yan ta'adda a kan bacewar jirgin fajinsar Masar

    A kwai yiyuwar cewa a kwai hanun 'yan ta'adda a kan bacewar jirgin fajinsar Masar

    May 19, 2016 13:12

    Firaminista Masar ya bayyana cewa a kwai yuyuwar hanun 'yan ta'adda a bacewar jirgin fasinsa na kasar Masar

  • Jirgin Egypt Air Ya Fadi Ne A Tekun Bahar Rum

    Jirgin Egypt Air Ya Fadi Ne A Tekun Bahar Rum

    May 19, 2016 06:41

    Rahotanni dake cin karo da juna na cewa jirgin fasinja nan na Egypt Air daya taso daga Paris zuwa Alkahira ya fadi ne a tekun Bahar Rum.

  • Wani Jirgin Saman Fasinjan Kasar Masar Ya Bace A yau Alhamis

    Wani Jirgin Saman Fasinjan Kasar Masar Ya Bace A yau Alhamis

    May 19, 2016 00:56

    Kamfanin jiragen samar kasar Masar (Egypt Air) ya sanar da bacewar wani jirgin saman fasinjar da ke dauke da mutane 69 a cikinsa a kan hanyarsa ta zuwa birnin Alkahira, babban birnin kasar Masar din daga birnin Paris, babban birnin kasar Faransa.

  • An yanke hukunci shekaru biyar ga masu zanga-zanga sama da 100 a kasar Masar

    An yanke hukunci shekaru biyar ga masu zanga-zanga sama da 100 a kasar Masar

    May 15, 2016 10:45

    Kotun Masar ta yanke hukuncin shekaru biyar ga wadanda suka gudanar da zanga-zangar adawa da kudirin da Gwamnati ta dauka na baiwa tsibran Tiran da sanafir da watan da ya gabata

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS