-
Gwamnatin Masar Ta Sanar Da Shirinta Na Kara Habaka Alaka Da H.Kasar Israila
May 12, 2016 05:29Ministan harkokin wajen gwamnatin Masar ya bayyana cewa; Kasar Masar a shirye take ta kara habaka alaka da taimakekkeniya da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila musamman a fagen yaki da ta'addanci.
-
Masar : Gobara Ta Kashe Mutane 2, Wasu 88 Sun Raunana
May 09, 2016 13:45Rahotanni daga kasar Masar na cewa mutane biyu ne suka rasa rayukan, kana wasu 88 na daban suka raunana a wata mumunan gobara da ta abkama wasu mayan gine-gine biyar a tsakiyar birnin Alkahira.
-
Kungiyar IS ta dauki alhakin kisan jami'an 'yan sanda 8 na kasar Masar
May 08, 2016 07:38Kungiyar IS ta dauki alhakin kisan 'yan sandar Masar guda 8 a harin bindigar da kai na yankin Halwan na birnin Alkahira
-
An Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutanen 6 Da Ake Zargi Da Leken Asiri A Masar
May 07, 2016 13:17Kotun da ke shari'ar manyan laifuffuka ta birnin Alkahiran kasar Masar ta yanke hukuncin kisa a kan wasu mutane 6, ciki har da wasu 'yan jarida 3 da ake musu shari'a tare da hambararren shugaban kasar Masar Muhammad Morsi saboda zargin ayyukan leken asiri da mika wasu bayanan sirri ga kasar Qatar.
-
An gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a garuruwa daban daban na kasar Masar
May 07, 2016 06:33'Yan Adawar Gwamnatin Masar Sun Gudanar da zanga-zanga a birnin Alkharira da jihohin kasar baki daya
-
Farmakin 'yan sanda kan taron 'Yan jaridu a Masar
May 04, 2016 12:41Jami'an 'yan sandar Masar Sun aukawa 'yan Jaridu masu zanga-zangar lumana a birnin Alkahira
-
Kasar Masar Ta Hana Ma'aikatan Diblomasian Kasar Qatar 4 Shiga Kasarta
May 03, 2016 07:28Gwamnatin kasar masar ta hana jami'an diblomasiyar kasar Qatar guda 4 shiga
-
Harin 'Yan Sandar Masar kan 'Yan Jaridu
May 02, 2016 02:27Jami'an 'yan sandar Masar Sun kai harin kan ofishin kungiyar 'yan Jaridu ta kasa tare da Kame biyu daga cikin su
-
Wata Kotu A Birnin Alkahira Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Mutane 12 A Yau Alhamis
Apr 28, 2016 12:24Wata kotu a birnin Alkahira na kasar Masar ta yanke hukuncin kisa kan mutane 12
-
Masar : Ci gaba Da Zanga-zangar nuna adawa da Mikawa Saudiyya Wasu Tsiburu 2
Apr 28, 2016 07:59Ci gaba Da Zanga-zangar nuna adawa da Mikawa Saudiyya Wasu Tsiburu 2